Abun Al Ajabi
A yayin da samun masoyi na gaskiya ya yi wuya a wannan zamanin, wasu masoya da suka fara alaka tun a makarantar firamare sun shiga daga ciki. Hotunansu ya yadu.
Matashiya mai suna Munayah Yusuf Hassan, ta zama mace ta farko yar arewacin Najeriya da aka dauka a matsayin kwararriyar Lauya a manyan Kotunan Ingila da Wales.
Wani kamfanin bincike na shirin yiwa masu neman takarar shugabanci a kasar gwajin gano makaryata gabannin babban zaben 2023 don zabar nagartattun shugabanni.
Da aka fara hirar, an tambaye ko zai iya bari matarsa ta kasane da wani na tsawon mako guda shi kuwa a bashi zunzurutun kudi har Naira biliyan 8.5 na kudade.
Jaridar Punch ruwaito cewa ’yan uwan biyu suna cikin zaman zamansu ne lokacin da suka fara kai ruwa rana saboda Peter ya ki biyan N1,500 na wuta da yake biya.
Arab News ta ruwaito cewa, gwamnan yankin Asir ya hada wani kwamiti da zai binciki dukan da aka gani yana yawo a kafafen sada zumunta na zamani a makon nan.
Jami'an yan sandan jihar Jigawa sun damke wani matashi dan shekara 37 mai suna Munkaila Ahmadu, bayan ya doke mahaifansa da tabarya inda ya halakasu har lahira.
Shahararriyar jarumar kasar Ghana, Xandy Kamel, ta ce ita da talaka sun yi hannun riga domin ba zata sake aure ba sai mutumin da ya amsa sunansa mai arziki.
An ce matashin yi wannan aika-aika ne bayan da aka hana shi shiga dakin taron. Maimakon ya koma gida ya ci haushinsa shi kadai, sai ya yanke shawarar daukar.
Abun Al Ajabi
Samu kari