Abun Al Ajabi
Wata matashiyar budurwa ta shiga halin damuwa bayan ta dauki wani hukunci a kan karan kanta. An dai haifeta a matsayin mata-maza inda ta cire al'uarar namijin.
Jama'a sun tofa albarkacin bakunansu bayanganin hotunan hira da ya gudana tsakanin amarya da kawayenta su sama da 100. Ta tilasta masu biyan N5k na bikinta.
Legit.ng ta tattaro maku bayanai a kan wasu jerin kananan yara mafi arziki a duniya guda 10. Dukkaninsu sun kasance 'ya'yan wasu fitattu daga fadin duniya.
Wasu miyagu da ba a san ko su waye ba sun kashe wani mutum mai suna Muhammad Kabiru, daya daga cikin masu gadin kasuwan dare da ke Jos. Sun yi masa yankan rago.
Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya ce gwamnatinsa za ta tabbatar da ganin doka ta yi aiki kan dan kasar China da ake zargi da kisan yar jihar Ummita.
Labarin kashe Ummita da saurayinta dan China yayi ya firgita wata matashiyar budurwa wacce itama tana da saurayi dan kasar waje, a yanzu haka ta rasa sukuni.
Wata matashiyar budurwa mai suna Salma ta shiga halin damuwa bayan samun labarin auren saurayinta da suke soyayya da juna. Matashin ya auri wata ba ita ba.
wata yar Najeriya mai suna Afolashade Shakirat ta bayyana yadda mai aikinta ta gabatar mata da tsabar kudi har N100,000 wanda ta dungi lalewa tana tara mata su.
Al’ummar unguwar Janbulo dake karamar hukumar Kumbotso ta jihar Kano suka wayi gari da wani mummunan al’amari na kisan wata matashiya budurwa mai suna Ummita.
Abun Al Ajabi
Samu kari