Abuja
Tsohon ƙaramin minista a ma'aikatar kula da harkokin kasashen waje, Dubem Onyia ya kwanta dama yana da shekaru 73 a duniya, an fara jimamin rashinsa.
A ranar Litini, 10 ga watan Maris, babbar kotun tarayya ta ci gaba da zama a kan karar da Sanatar Kogi ta Tsakiya, Natasha H Akpabio ta shigar kan Goswill Akpabio,
Malaman cocin Katolika sun bukaci gwamnati da ta mayar da hankali kan rage wahalar tattalin arziki da samar da tsaro don kare rayuka da dukiyoyin ‘yan kasa.
Kungiyar SERAP ta shiga cikin batun dakatarwar da majalisar dattawa ta yi wa Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan. Ta gargadi Sanata Godswill Obot Akpabio.
Majalisar dattawan Najeriya ta musanta rahotannin da ke cewa an dakatar da Sannata Natasha Akpoti-Uduaghan ne saboda ta zargi Godswill Akpabio da ci mata zarafi.
Bayan kama tsohon gwamnan Akwa Ibom, Gwamnan jihar, Umo Eno, ya nesanta gwamnatinsa daga zargin rashawa na ₦700bn da EFCC ke yi wa Udom Emmanuel.
Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, ya fadi rawar da marigayi Abba Kyari ya taka wurin cire Joy Nunieh daga mukamin shugabar rikon kwarya a hukumar NDDC.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Sanata Godswill Akpabio, ya dauki zafi kan zargin da Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta yi masa na cin zarafinta.
Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya ba tsohon shugaban hukumar zabe ta kasa, INEC, Farfesa Attahiru Jega da muƙami a matsayin mai ba shi shawara.
Abuja
Samu kari