Abuja
Jigo a jam'iyyar NNPP, Buba Galadima ya yabawa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu akan tsauraran matakai da yake dauka inda yace hakan zai kawo sauyi a kasar.
A karshe Majalisar wakilai ta Tarayya ta zabi Benjamin Kalu daga mazabar Bende ta jihar Abia a matsayin mataimakin shugaban majalisar wakilai ta 10 a Abuja.
Wannan mummunan al'amari ya afku a Abuja a ranar Asabar, 10 ga watan Yuni inda aka gano gawar wasu mata da miji kwance dumu-dumu cikin aman jini a gidansu.
Babban Faston majami'ar Katolika, Rabaran Ignatius Kaigama ya bukaci shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu da ya cika alkawuran da ya dauka musu a baya kafin zabe.
Rundunar ƴan sandan birnin tarayya Abuja, ta cafke wani ɓata-gari wanda ya daɗe yana bayar da bayanan sirri, safarar makamai da kayan abinci ga ƴan bindiga.
Rahotanni daga birnin tarayya Abuja sun nuna cewa jiya Jumu'a da daddare, wata Tanka Maƙare da man Gas ta fashe a yankin Gwagwa da ke birnin tarayya Abuja.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya dakatar da gwamnan babban bankin CBN, Godwin Emefiele a ranar Juma'a 9 ga watan Yuni, 'yan kasar sun dade suna jiran wannan rana.
Wani hoto da dan shugaban kasa Bola Tinubu, Seyi Tinubu ya wallafa ya jawo kace-nace a kafar sadarwa ta intanet inda mutane ke mamakin rashin wuta a Villa.
Wata kotun da ke zamanta a birnin Tarayya ta tasa keyar wani matashi mai suna Ndubisi Success zuwa ofishin EFCC don koya masa amfani da rashin amfanin damfara.
Abuja
Samu kari