Abuja
Wata Kungiya a Arewa ta Tsakiya ta ce nada George Akume a matsayin SGF bai wadatar ba, suna son karin mataimakin shugaban majalisar dattawa da ministan Abuja.
Ƴan bindiga sun kai mummunan hari a birnin tarayya Abuja ɗauke da muggan makamai. Miyagun sun sace mutum huɗu a harin da suka kai da sanyin safiyar ranar Asabar
Wasu miyagun 'yan bindiga sun yi awon gaba da Dagaci, ɗan gidan sarauta da wani mutum ɗaya a kauyen Ketti da ke birnin tarayya Abuja, sun nemi kuɗin fansa.
Shugaban APC na ƙasa, Sanata Abdullahi Adamu, ya ve cire tallafin man Fetur ya kawo Najeriya cikin wani lokaci mai tsada da wahala, ya kamata gwamnoni su kula.
Alhazan birnin tarayya Abuja sun koma ba su ga tsuntsu ba su ga tarko a ƙasa mai tsarki. Alhazan dai sun rasa matsuguni bayan an yi jigilarsu zuwa Saudiyya.
Gwamnatin jihar Anambra ta musanta wani faifan bidiyo inda aka gano an kori gwamnan jihar, Charles Soludo daga filin taro da aka rantsar da Tinubu da ke Abuja.
Tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bar Abuja bayan ya mika mulki ga Asiwaju Bola Ahmed Tinubu. Ya shiga jirgin soji zuwa Katsina a hanyarsa ta zuwa Daura.
Shugaban kamfanin Daar Communications, mamallakin AIT da Raypower FM, Raymond Dokpesi, ya kwanta dama a birnin tarayya Abuja ranar Litinin 29 ga watan Mayu.
A yau Litinin 29 ga watan Mayu ne aka fatan rantsar da zababben shugaban kasa Bola Tinubu. An shirya yin bikin ne a Eagle Square, Abuja misalin karfe 10 na safe
Abuja
Samu kari