Abuja

An samu faruwar karamar girgizar kasa a Abuja
Breaking
An samu faruwar karamar girgizar kasa a Abuja
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

Biyo bayan karamar girgizar kasar ne, hukumar bayar da agajin gaggawa ta birnin tarayya (FEMA) ta fitar da wata takardar tabbatar da samun rahoton afkuwar hakan tare da bayyana cewar mazauna unguwannin Mpape da Maitama sun sanar

Hotunan ziyarar Osinbajo a kasuwar Utako dake Abuja
Hotunan ziyarar Osinbajo a kasuwar Utako dake Abuja
Siyasa
daga  Mudathir Ishaq

A yau, Alhamis, ne mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo, ya kaddamar da shirin bayar da tallafi ga kananan 'yan kasuwa a kasuwar Utako dake garin Abuja. A kwanakin baya ne gwamnatin tarayya ta bayyana cewar zata bayar

Atiku ya fadi bakaken maganganu a kan Buhari
Breaking
Atiku ya fadi bakaken maganganu a kan Buhari
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

Kazalika, Atiku ya yaba wa tsohon shugaban kasa Jonathan tare da bayyana shi a matsayin jarumi saboda karbar kayen da shugaba Buhari ya yi masa a zaben 2015. Sai dai wadannan kalamai na Atiku sun jawo masa raddi daga ‘yan Najeriya