Abuja
Biyo bayan karamar girgizar kasar ne, hukumar bayar da agajin gaggawa ta birnin tarayya (FEMA) ta fitar da wata takardar tabbatar da samun rahoton afkuwar hakan tare da bayyana cewar mazauna unguwannin Mpape da Maitama sun sanar
Sai dai hukumar bada agajin gaggawa ta Abuja ta danganta faruwar lamarin da wasu sauyi da ake samu a cikin kasa, wanda ake kiransa da suna ‘Seismic’ a turance, kamar yadda shugaban hukumar Abbas G Idriss ya bayyana, haka zalika ya
A yau, Alhamis, ne mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo, ya kaddamar da shirin bayar da tallafi ga kananan 'yan kasuwa a kasuwar Utako dake garin Abuja. A kwanakin baya ne gwamnatin tarayya ta bayyana cewar zata bayar
Jirgin dake dauke da mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo, ya sauka a filin taron gagamin kamfen din jam’iyyar APC a birnin Osogbo na jihar Osun. Ana taron yakin neman zaben ne gabanin zaben gwamna da za a yi a jihar ra
Hatta shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi korafi da tsadar kudin fam din takarar shugaban kasa da aka APC ta yanke masa farashi a kan miliyan N55m. Sai dai wasu masoya shugaba Buhari sun ce kar ya damu da tsadar fam domin zasu ha
Kazalika, Atiku ya yaba wa tsohon shugaban kasa Jonathan tare da bayyana shi a matsayin jarumi saboda karbar kayen da shugaba Buhari ya yi masa a zaben 2015. Sai dai wadannan kalamai na Atiku sun jawo masa raddi daga ‘yan Najeriya
Mai neman PDP ta tsayar da shi takarar gwamna a jihar Kwara, Sunday Babalola, ya sanar da ficewar sa daga jam’iyyar tare da tsallakwa zuwa jam’iyyar APC. Injiniya Babalola, ya bayyana cewar ya fita daga PDP ne saboda ba zai iya za
Mai neman PDP ta tsayar da shi takarar shugaban kasa a zaben 2019, Alhaji Atiku Abubakar, ya bayyana wa ‘yan jam’iyyar a jihar Legas babbar nadamar sa. Kamfanin dillancin labarai na kasa (NAN) ya rawaito Atiku na fadawa ‘yan majiy
Enang ya kara da cewar shugaba Buhari har shugabannin majalisa ya gayyata domin neman Karin haske a kan dalilin yiwa jadawalin zaben garambawul amma basu ba shi bayanin da zai gamsar da shi ba. An dade ana tataburza tsakanin majal
Abuja
Samu kari