Abuja
Cikin wasikar da ya aika, manaja Raji yace: “sakamakon ranar Laraba rana ce ta aiki, don haka taro kamar wannan na siyasa zai takura ma ma’aikata gwamnati dake aiki a sakatariya gwamnatin tarayya, wanda take gab da dandalin.”
A wani jawabi da sakataren yada labaran PDP, Kola Ologbondian, ya fitar, ya bayyana cewar hatta yaki da cin hanci da gwamnatin Buhari ke tutiya da shi na bogi ne da ake amfani da shi domin muzgunawa 'yan jam'iyyar adawa. A jiya,
A yanzu haka akwai ‘yan takarar shugaban kasa mutum 11 a jam’iyyar ta PDP. Sun hada da tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, gwamnan jihar Kano, Aminu Waziri Tambuwal, gwamna Ibrahim Hassan Dankwambo na jihar Gombe, tso
Kungiyar Ohanaeze ta kafe kan cewar kama matan tamkar cin mutunci da take hakkinsu na 'yan kasa, suna masu kafa hujja da cewar gwamnatin tarayya ta zabi sasantawa da 'yan ta'addar kungiyar Boko Haram amma ta gaza yin haka ga 'yan
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito rikici ya kaure ne a tsakanin matasan akan wata budurwa da guda daga cikinsu ke so, inda a wannan rana na Dakwa ya bi Abubakar har gida, inda ya bukaci ya fito su dambace, fitowarsa keda wuya ya kai mas
A yayin da shugabanni a Najeriya ke shagulgulan bikin sallah a garuruwansu, gwamnan Kaduna, Malam Nasir El-Rufa'i, ya yi tasa sallar a karamar hukumar Jema'a dake kudancin jihar. Kudancin Kaduna yani ne dake yawan mabiya addinin
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana cewar hakura da yaki da cin hanci da rashawa da gwamnatinsa ke yi zai zama cin amana ga ‘yan Najeriya duk hakan ya jawo masa Karin makiya. Shugaba Buhari na wadannan kalamai ne a sakonsa
Wani shaidar gani da ido ya bayyana cewar ‘yan bindigar sun isa garin da misalign karfe 1:00 na dare tare da yin harbin iska kafin daga bisani su bankara kofa su shiga gidan Faston. Yakubu Sabo, kakakin hukumar ‘yan sanda a jihar
Rahotannin da naij.com ta samu sun tabbatar mata da cewar shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya bar Abuja domin tafiya zuwa mahaifarsa, Daura, dake jihar Katsina inda zai yi bukukuwan sallah babba. A dazu ne naij.com ta sanar da ku
Abuja
Samu kari