Abuja
Mataimakin shugaban majalisar dattijai, Sanata Ovie Omo-Agege, shine mataimakin shugaban kwamitin yayin da Barista Ekemini Cletus Udoh aka bashi mukamin sakatar
Dakarun rundunar sojoji sun ragargaji yan bindiga a hanyar Abuja zuwa Kaduna, sun yi nasarar kawar yan ta'addan biyu da jikkata wasu, sun kwato bindigogi biyu.
Muna da tsarin zama duk wata mu bibiyi harajinmu sannan mu tattara alƙaluma.Muna aiki akan ƙarasanin duk wasu hanyoyin zamani don mu dinga ganin harajin kamfano
Allah ya yiwa mukaddashin sakataren ilimi, Alhaji Umaru Marafa rasuwa, a yammacin Litinin, 29 ga watan Satumba, bayan ya yi fama da yar gajeruwar rashin lafiya.
An daura auren Bashir Ahmad da sahibarsa Naeemah Bindawa, a ranar Juma'a, 25 ga watan Satumba, 2020. An daura auren ne a babban Masallacin Juma'a na G.R.A, jih
A cikin wata takaitacciyar sanarwa da ta fito daga ofishin shugaban sashen sadarwa da hulda da jama'a na kungiyar gwamnonin Najeriya (NGF), Abdulrazaq Bello Bar
Mahaifin su, Ɗan majalisar tarayya mai wakiltar Gwagwalada, Kuje, Kwali da Abaji, Hassan Usman Sokadabo ya sanar da hakan a ranar Alhamis 17 ga watan Satumba.
A cewar Attah, Comptroller Hafiz Kalla zai tashi daga FATS ya koma Kebbi yayin da Comptroller Bello Jibo zai bar shiyyar Bauchi/Gombe ya koma iyakar Najeriya da
'Yan uwan wani mutum mai shekaru 37 wanda aka gano ya rasu a hannun 'yan sanda da ke da ofishi a sabuwar Nyanya, Nasarawa, sun zargin 'yan sanda da azabtarwa.
Abuja
Samu kari