Abuja
Kashim Shettima, mataimakin shugaban kasa na wata ganawar sirri da kakakin Majalisar Wakilai Tajuddeen Abbas, da sauran shugabannin majalisar a fadar gwamnati.
Hadimin tsohon shugaban kasa, Femi Adesina ya bayyana kalaman Matthew Kukah na zargin cin hanci a gwamnatin Buhari da cewa hassada ce kawai don ba a yi da shi.
Shugaba Bola Tinubu ya kara nada masu ba shi shawara na musamman a bangorori daban-daban da suka hada da yada labarai da siyasa da harkokin jama'a da sauransu.
Gwamnonin da aka zaba karkashin inuwar jam’iyyar PDP za su gana a babban birnin tarayya a ranar Talata, 11 ga watan Yuli don tattauna lamura da suka shafi kasa.
Tun bayan rantsuwar kama mulki na Shugaba Bola Tinubu, 'yan Najeriya ke ta hankoron ganin sunayen ministoci da za a fitar, yau saura kwanaki 18 wa'adi ya cika.
Hukumar tsaro ta farin kaya, DSS ta karyata labarin da ke cewa, ta kama tsohon gwamnan jihar Zamfara saboda ya ki amsa wayar shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu.
Wani mummunan hatsarin mota ya ritsa da wata motar tirela mai ɗebo yashi a birnin tarayya Abuja. Burkin motar tirelar ne ya ƙwace inda ta yi kan wasu motocin.
Rigima ta kaure tsakanin 'ya'yan tsohon gwamnan jihar Akwa Ibom, marigayi Idongesit Nkanga, yayin da 'ya'yan matarsa ta farko suka kai karar kishiyar mahaifiya.
Kotun tarayya da ke birnin tarayya Abuja karkashin jagorancin Mai Sharia Kolawole Omotosho ta bada belin dakataccen dan sanda Abba Kyari bayan wata 18 a tsare.
Abuja
Samu kari