Abuja
Mambobin majalisar zartarwa ta kungiyar malaman jami’o’i masu koyarwa, ASUU,ta shiga ganawar gaggawa Saboda biyan albashin rabin wata da gwamnatin tarayya tayi.
Kodinetan kamfen dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP ya kwanta dama bayan ;yar gajeriyar rashin lafiya da ya yi. Dangi sun bayyana kadan daga tarihinsa.
An kama wasu miyagun mutane dauke da makamai a Abuja a wurin hakar ma'adinai. An kama su dauke da muggan makamai da sauran kayayyakin aikata laifuka daban-daban
Wata babbar kotun yanki dake Karu a Abuja ta gurfanar da wani Okechukwu Eze mai shekaru 37 kan zargin cin zarafin wata mata tare da janyo zubewar cikin jikinta.
Wani magidanci ɗan kasuwa ya garzaya wata Kotun Kostumare a babban birnin tarayya Abuja, inda ya nemi a taimaka. Araba aurensa da mai ɗakinsa Saboda halayenta.
Hukumar yan sandan Najeriya ta yi watsi da labaran cewa an dasa bama-bamai a wasu wurare dake birnin tarayyar Najeriya, Abuja. Hukumar ta ce karya kagagge.
Kamfanin gine-gine na Julius Berger ya rufe ayyukansa a babban birnin tarayya Abuja. Rufewan na zuwa ne a matsayin martani kan fargabar harin ta'addanci a babba
A yayin da ake fargabar harin ta'addanci a Abuja, mazauna rukunin gidajen yan sanda na Kurudu a Abuja sun yi zanga-zanga kan abin da suka kira karuwar barazanar
Rundunar sojin kasan Najeriya, ta bada lambobi na musamman ga ‘yan kasa domin rahoto tare da kai bayanai kan duk wata barazanar tsaro dake ake ciki a Abuja.
Abuja
Samu kari