Abuja
An samu karin kasashe da suka ce akwai yiwuwar a kai hare-hare a Najeriya. Jihohin da aka ce ayi hattara da su sun hada da Filato, Neja, Kogi, Abia da Delta.
Wasu yan Najeriya wadanda abin ke damunsu, sun roki gwamnatin Birtaniya ta bada belin tsohon mataimakin shugaban majalisar Najeriya, Ike Ekweremadu da matarsa.
Sifeta janar na ‘yan sandan Najeriya, Usman Baba, a daren Juma’a ya saki nambobin da za a yi wa kiran gaggawa a fadin kasar nan a lokacin da aka samu farmaki.
Babban kantin Jabi Lake Mall dake unguwar Utako a birnin tarayya Abuja ta rufe dukkan shagunanta ranar Alhamis sakamakon barazanar tsaron da ake yiwa garin.
Adewale Adenaike, shugaban rukunin gidaje na phase 3, Trademore Estate, a Abuja ya bada labarin yadda jami'an DSS da wasu sojojin Amurka suka kama wani da ake z
Australiya da Kanada sun fadawa mutanensu su guji tafiya zuwa Najeriya. Kasashen sun yi gargadi tafiya zuwa Najeriya yanzu yana da hadari sosai ta fuskar tsaro
Wani miji mazaunin gida mai suna Gyang Gyang ya maka matarsa mai suna Jemima a gaban wata kotun gargajiya dake Nyanya kan cewa bata masa biyayya kuma tana fita.
Yan Najeriya na fama da kallubale da dama da suka hada da matsin tattalin arziki da hauhawar farashin kayayyaki. Daga cikin abin tada hankalin shine hauhawar fa
Bayanai sun fara bayyana biyo bayan gargadin da Amurka da Birtaniya tayi cewa da yuwuwan yan Boko Haram sun kai hari birnin tarayya Abuja nan ba da dadewa ba.
Abuja
Samu kari