Jihar Abia
Okezie Ikpeazu ya maidawa Timi Frank raddi a kan bin Tagawar Buhari zuwa Turai inda ya ce ba dadin jirgi ta sa gwamnan ya bi Tawagar Buhari ba, sai dai habaka kasuwancin jihar.
Karshen tika tika tik! Biyo bayan doguwar tirka tirka a gaban kotuna daban daban, daga karshe kotun kolin Najeriya ta tabbatar da nasarar da gwamnonin jahohin Neja, Delta da Abia suka samu a yayin zaben gwamnoni na shekarar 2019.
Hukumar ‘yan sandan jihar Imo, ta cafke wasu mutane biyu da take zargi da kafa wajen samar da jariran siyarwa a Aba, jihar Abia. Kamen ya biyo bayan wani bin diddigin wata mata da jami’an ‘yan sandan suka yi. Sun zargi matar mai..
Mista Kanu ne da kansa ya sanar da mutuwar mahaifiyarsa a ranar Lahadi, inda ya bayyana cewa ta mutu ne ranar 30 ga watan Agusta bayan ta sha fama da doguwar jinya a kasar Jamus. Kazalika, ya alakanta mutuwar matar da gwamnati, in
Hukumar shirya jarabawar kammala makarantun sakandire ta Afirka ta Yamma wato WAEC, ta daraja jihar Kano a cikin sahun jihohi biyar da suka fi kwazo a jarrabawar da hukumar ta gudanar a bana cikin fadin kasar nan.
Mun ji cewa bashin Tiriliyan 1.25 ya hau kan Jihohin Najeriya masu arzikin mai. Wadannan tsirarun jihohi da ke da arzikin man fetur sun karbi Naira tiriliyan 44.68 amma duk da haka sun tara bashi.
Tsaffin gwamnoni bakwai da kuma sanatoci na cikin jerin ministoci 43 da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya aike da sunayensu a ranar Talata zuwa majalisar dattawa domin tantancewa.
Ana cikin wannan hali na tangal tangal a banaren ilimi ne sai kwatsam Legit.ng ta ci karo da wata makarantar Firamari dake jahar Abia, wanda halin da makarantar take ciki yasa yan Najeriya da dama sun bayyana bacin ransu tare da t
Tsohon gwamna kuma Sanata mai ci da ke wakiltar jihar Abia ta Tsakiya a majalisar dattawa, Sanata Theodore Ahamefule Orji, ya bayyana cewa zai yi hannun riga da siyasa a shekarar 2023 muddin yayin nasara a zaben 2019.
Jihar Abia
Samu kari