Bola Tinubu
Wani karamin yaro daga karamar hukumar Mayo Belwa ta jihar Adamawa ya matukar birge ma'abota amfani da soshiyal midiya bayan yayi shiga sak ta Bola Tinubu.
Tun gabanin ayyana Kasshin Shettima, gwamna Elrufai da wasu jiga-jigan APC na yankin Arewa ta yamma sun nemi a ba su manyan kujeru idan an kafa gwamnatin gaba.
Za a ji aganar Tunbuke shugaban Jam’iyyar APC tana kara karfi Abdullahi Adamu ya ga ta kan sa domin ana son tsige shugaban Jam’iyyar APC saboda lissafin 2023.
Wata kungiyar siyasa da zamantakewa ta Arewa ta tsakiya a karkashin inuwar Middle Belt Congres, a ranar Laraba, ta bukaci tsohon gwamnan jihar Borno, Kashim.
Kungiyar Kiristocin Arewa ta APC ta yi kira da a maye gurbin Sanata Kashim Shettima a matsayin dan takarar mataimakin shugaban kasa a jam’iyyar a zabe mai zuwa.
Tsohon Gwamnan Enugu, Dr. Chimaroke Nnamani ya kare Bola Tinubu daga masu sukarsa. Tsohon Gwamna mai goyon bayan Atiku, ya fito yana yabon ‘Dan takaran APC.
Wanda ya kafa cocin Christ Embassy Ministry, Fasto Chris Oyakhilome ya dakatar da dan uwansa, Daysman Oyakhilome Woghiren, daga mukaminsa a matsayin shugaban
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP, Asiwaju Bola Tinubu, ya bukaci takwararsa na Labour Party, Mr Peter Obi, ya ja kunnen magoya bayansa don su dena yad
Gwamna Simon Lalong na jihar Filato a ranar Laraba ya soki Kiristocin da ke adawa da amincewarsa ta zama babban daraktan yakin neman zaben shugaban kasa na APC.
Bola Tinubu
Samu kari