Bola Tinubu
Lauya ya maka hukumar INEC a kotu a kan batun takardun Bola Tinubu. Ba mu da labari ko kotun da ke zama a Abuja ta sa ranar da za a fara sauraron karar ta su.
Za a ji Kungiyar CAN ta reshen Arewa jaddada kiyayyarta ga ‘Yan takaran APC a zaben 2023. Sunday Oibe ya bayyana cewa ba su tare da Bola Tinubu/Kashim Shettima.
Buhari ya mika gaisuwar ta’aziyyar sa ga rundunar yan sandan Najeriya, yan uwa da abokan arziki na tsohon sufeto-Janar Tafa Balogun da ya rasu a ranar Alhamis.
Tsohon mai ba APC shawara a harkar shari'a, Daniel Bwala ya yi hira kan batun 2023. Bwala ya yi magana game da ficewarsa daga jam’iyyar APC mai mulki zuwa PDP.
Gwamnan Plateau kuma shugaban kungiyar yakin neman zaben Tinubu/Shettima, Simon Lalong, ya bukaci yan Najeriya su dena kawo addini cikin siyasa su rungumi hadin
Kungiyar malaman addinin Kirista a Najeriya ta fara ba da katunan tantance ga daukacin malaman addinin Kirista a kasar, saboda wasu dalilai na mutunci a kasar.
Adams Oshiomhole, tsohon shugaban jam'iyyar APC na kasa, ya bayyana cewa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu,ba shi da alhakin sakamakon mulkin shugaba Muhammadu Buhari.
An bayyana wani Ministan Buhari da yake yi wa Bola Tinubu zagon-kasa a 2023. Ana tuhumar Ministan cikin gida da hannu a nasarar da PDP ta samu a zaben 2022.
PDP tana tsaka mai wuya, Gwamna Nyesom Wike ya gindayawa Atiku Abubakar jerin sharudan sulhu, Wike sun nemi a canza shugaban PDP kafin su bi Atiku a zaben 2023.
Bola Tinubu
Samu kari