Bola Tinubu
Wata kungiya karkashin jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta bukaci gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya fito ya bayyana matsayarsa kan goyon bayan Bola Tinubu
Yayin da aka fara tunanin zaben 2027, Shugaba Bola Tinubu na kokarin kafa tubali a yankin Kudu maso Gabas don samun nasara da kayar da Atiku Abubakar da Peter Obi.
Shahararren Fasto a Najeriya, Elijah Ayodele ya yi tsokaci mai zafi kan zaben 2027, inda ya ce zaɓen Peter Obi ko Atiku Abubakar hatsari ne matuƙa.
Bayan gwamnonin PDP sun maka Bola Tinubu a kotun koli kan dokar ta-ɓaci a Rivers, shugaban ya bukaci kotun koli ta yi watsi da karar da ke kalubalantarsa.
Ministan harkokin Abuja, Nyesom Wike ya bayyana cewa ƴan Najeriya su ga canji a shekaru biyu da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi a kan karagar mulki.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya kai ziyarar kwanaki biyu jihar Katsina a makon da ya gabata, ana ganin abubuwan ya yi wata dabara ce ta fara shirin zaɓen 2027.
Gwamnonin jihohin Arewa sun gudanar da taro kan matsalolin da suka addabi yankin. Sun ba gwamnati shawara kan matsalar rashin tsaron da ake fama da ita.
A shekarar 2024 gwamnatin Bola Tinubu ta saye sabon jirgin shugaban kasa. Rahoto ya nuna cewa an kai jirgin gyara kasar Afrika ta Kudu domin a masa kwaskwarima.
An samu rabuwar kai a jam'iyyar APC kan fitar da 'yan takara a zaben kananan hukumomi. An bukaci matar shugaban kasa Remi Tinubu ta saka baki a lamarin.
Bola Tinubu
Samu kari