Bola Tinubu
Tsohon gwamnan jihar Sokoto, Sule Lamido, ya yi kira da babban murya ga shƴgaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan bashin da MKO Abiola ya biyo gwamnatin tarayya.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa sukar da ake yi wa gwamnatinsa ba za ta kawar masa da hankali wajen hana shi yin abin da ya dace ga Najeriya ba.
Wike ya ce PDP ba za ta iya kayar da Tinubu a 2027 ba har sai ta canza tsarin ba da tikiti. Ya zargi PDP da son kai a 2023, inda ya gargade ya kan maimaita kuskuren.
Tinubu ya amince da kafa MediPool don rage farashin magunguna. Za a yi haɗin gwiwa da kamfanoni masu zaman kansu domin samar da ingantattun magunguna.
Kungiyar matasan Arewa ta TNYF a jihohi 19 da Abuja ta fitar da tsarin samawa Tinubu kuri'u miliyan 5.5 a 2027 a Arewa yayin ziyara ofishin Sanata Barau Jibrin.
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa ya bayyana cewa zargin da ake masa na juyawa Bola Tinubu baya ba gaskiya ba ne, ya ce an masa gurguwar fahimta.
Gwamna Uba Sani ya kwarara yabo ga gwamnatin Bola Tinubu inda ya ce babu wani shugaban kasa da ya zuba jari a harkar noma kamarsa cikin shekaru biyu da suka wuce.
Kungiyar Arewa Youth Congress ta yabawa ministocin lafiya a gwamantin Bola Tinubu kan kokarin inganta bangaren kiwon lafiya musamman a Arewacin Najeriya.
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ta tabbatar da batun biyan bashin Dala miliyan 3.4 da aka karɓi daga asusun bada lamuni IMF.
Bola Tinubu
Samu kari