Bola Tinubu
Masana harkar lafiya sun yabawa ministan lafiya, Farfesa Ali Pate bisa kokarin da yake yi bayan an saka shi cikin jerin manyan mutane 100 a madi muhimmanci.
Ministan yada labarai, Mohammed Idris ya ce an fara ganin ribar tsate tsaren da Bola Tinubu ya kawo Najeriya. Ministan ya ce Bola Tinubu zai cigaba da kokari.
Gwamnatin tarayya ta kammala tantance gidaje miliyan 2.3 domin raba musu tallafin kudi. Bankin duniya ya koka kan jinkirin fara raba tallafin ga masu bukata.
Mai fafutukar siyasa, Theo Agada, ya bukaci shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu da ya sauke ministar al'adu da kirkire-kirkire, Hannatu Musa Musawa daga muƙaminta.
A wannan labarin, APC Arewa ta Tsakiya ta yi watsi da zanga-zangar nadin Tsenyil, ta ce masu zanga-zangar 'yan bogi ne da ke kokarin hana ci gaban yankin.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya shiga ganawa da manyan hafsoshin sojin ƙasar nan da sauran shugabannin hukumomin tsaro a gidan gwamnati da ke Abuja.
A wannan labarin, za ku ji cewa APC ta karyata ikirarin Atiku cewa ‘ya’yanta na cikin hadakar jam’iyyu da ke shirin kifar da Tinubu a 2027, ta ce siyasar ruɗu ce.
Mai kamfanin BUA, Abdul Samad Rabiu ya gana da shugaba Bola Ahmed Tinubu a fadar shugaban kasa. BUA ya yi magana kan sauke farashin siminti da abinci.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai halarci bikin nada sabon Fafaroma a Roma ta Italiya. tinubu ya lissafa manyan Kiristocin da zai tafi da su daga Najeriya.
Bola Tinubu
Samu kari