Yan ta'adda
Wasu 'yan bindiga da ba a san su waye sun farmaki wasu masu sarautar gargajiya, inda suka sace malamin fada da wani sarkin gargajiya a wani yankin jihar Imo.
Fitaccen gagararren dan bindiga, Bello Turji, a halin yanzu ya nakasa sakamakon raunikan da ya samu yayin da jiragen yakin soji suka kai farmaki maboyarsu.
Gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, ya jaddada kokarin da gwamnatinsa take na kakkabe duk wasu yan ta'adda dake neman tada zaune tsaye a faɗin jiharsa ta Kogi.
Shugaban karamar hukumar Wushishi da ke jihar Neja, Danjuma Suleiman Nalango, ya umarci a rufe makarantun gwamnati na firamare, sakandare da jami’o’in yankin.
Wasu yan bindiga sun kai hari a jihar Kaduna, inda suka hallaka mutane sama da 20 tare da kone motoci, gidaje da amfanin gona. Gwamnati ta tabbatar da hakan.
Gwamnan jam'iyyar APC ya ce yanzu kam ya gano masu daukar nauyin ta'addanci a jiharsa. Ya ce lokaci ya kusa da zai bayyana sunayen wadanda suke aikata wannan.
Sarkin Wase, Muhammad Haruna ya ce akwai yuwuwar jihar Filato da ke Najeriya ta fuskancin karancin abinci sakamakon yadda rashin tsaro ya hana manoma zuwa gona.
Wata waka da kwarzanta wa tare da yaba wa fitaccen dan bindiga, Bello Turji, tana yawo. Mawakin ya kuranta shugaban 'yan bindigan inda ya kira shi da jarumi.
Lamari mai kama da bikin zubar da jini ya auku a kasar nan inda aka halaka fiye da ‘yan sanda da sojoji 964 yayin mayar da hare-hare cikin shekara daya kacal.
Yan ta'adda
Samu kari