Yan ta'adda
Dan Majalisar Tarayya daga jihar Filato, Yusuf Adamu Gagdi ya bayyana cewa fiye da mutane 4,000 sun tsere daga gidajensu sakamakon hare-haren na ranar Lahadi.
Gwamnatin tarayya a jiya ta sanar da cewa nan babu dadewa za ta bayyana sunayen wadanda suka kai farmakin jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna da ya gigita jama'a.
Wasu 'yan bindiga sun tare motar daukar fasinja, sun yi awon gaba da wasu mutane takwasi ciki har da direba. 'Yan sanda sun fara aikin ceto mutanen da aka sacen
Wasu ‘yan bindiga sun kai hari ofishin ‘yan sanda da ke Atani, hedikwatar karamar hukumar Ogbaru a jihar Anambra, inda suka kashe ‘yan sanda hudu da ke aiki.
Jami’an rundunar ‘yan sandan Kaduna tare da hadin gwiwar sojojin Najeriya sun dakile wani hari da aka kai kauyen Akwando da ke karamar hukumar Kachia a Kaduna.
A daren ranar Litinin ne aka kashe wani basarake, Zaki Unongo Shaayange da wasu mutane 24 a wasu hare-hare 3 da 'yan bindiga suka kai yankunan kananan hukumomi.
'Yan bindiga sun kutsa wani yanki na garin Tsafe kuma sun sace dalibai biyar na kwalejin kiwon lafiya da fasaha da ke Tsafe, jihar Zamfara a sa'o'in farkon yau.
Kungiyar Dattawan Arewa (NEF), ta bukaci murabus din shugaban kasa Muhammadu Buhari nan take sakamakon yawaitar kashe-kashe a fadin kasar nan ballantana arewa.
Fusatattun matasa a jihar Benue sun gudanar da zanga-zanga sakamakon kisan gilla da wasu tsagerun 'yan bindiga suka yiwa mutane goma sha tara a jihar tasu.
Yan ta'adda
Samu kari