Yan ta'adda
Jihar Ondo - Rundunar yan Sakai na jihar Ondo, wadda aka fi sani da Amotekun, sun cafke wasu mutane 168 da ake zargin ’yan mahara ne dauke da layu a cikin many.
Gamayyar Kungiyar Yarabawa ta Afenifere, ta roki shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya nuna cewa har yanzu shi ne ke jagorantar kasar. Rahoton jaridat Daily Tru.
Dakarun sojin saman Najeriya karkashin Operation Hadin Kai sun bayyana halaka fitaccen shugaban 'yan ta'addan Boko Haram, Modu tare da wasu 'yan ta'adda 27.
An kashe shugaban ‘yan ta’adda, Abdulkarim Faca-Faca, wanda ke cikin wadanda suka kitsa harin da aka kai wa ayarin motocin shugaban kasa Buhari a Katsina...
Abuja - Rundunar ‘yan sandan Najeriya (NPF) ta gayyaci ‘yan kasa masu sha’awa shiga aikin Dansanda da sun yi rajistar shiga kwalejin Karatun dansanda na digiri.
Wasu 'yan ta'adda sun kutsa Anguwar Malamai dake kauyen Kakeyi a karamar hukumar Zaria ta jihar Kaduna inda suka yi awon gaba da mata dake kwance tana jinya.
Mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo ya ce akwai bukatar gwamnatin Najeriya ta dauki matakin da zai sanya tunanin su gaba da ‘yan ta’adda da ‘yan fashi da.
Tsoro ya shiga wa 'yan Arewa mazauna Owerri, babban birnin jihar Imo, biyo bayan kashe wasu 'yan Nijar takwas da 'yan kungiyar IPOB suka yi a kwanan nan...
Yanzu haka dai babban sufeton ‘yan sandan Najeriya Usman Baba yana ganawa da daukacin kwamishinonin ‘yan sanda da sauran manyan hafsoshin kasar nan kan tsaro.
Yan ta'adda
Samu kari