Yan ta'adda
Bayan gudanar da bincike kan abun da ya faru, gwamnatin jihar Neja ta tabbatar da cewa yara shida suka mutu a harin jirgin yaƙin rundunar sojin sama ta Najeriya
Masu garkuwa da mutane sun yi barazanar aurar da wata budurwa mai suna Deborah da suka sace a wani gari a jihar Neja idan har iyayenta basu biya kudin fansa ba
Fadar shugaban kasa ta ce kafin a tura jiragen saman Tucano da aka siya daga Amurka don kawo karshen ta’addanci a yankin Arewa maso Yamma, akwai yarjejeniyar si
Farfesa Babagana Zulum, Gwamnan Jihar Borno yayin da yake amsar tubabbun ‘yan ta’adda ya ce gwamnati ba za ta makance wa hadarorin da ke tattare da shirin sabun
Dakarun sojin Najeriya sun bindige wani dan bindiga wanda aka gano cewa kwamandan 'yan awaren IPOB ne a Imo. Dakarun sun ce sun yi arangama da 'yan awaren ne.
Mayaƙan kungiyar ta'addanci ta ISWAP suna can sun kai hari sansanin sojoji a Borno. Daily Trust ta tattaro cewa ƴan ta'addan sun kai hari sansanin sojoji ne da
Rahoto ya bayyana cewa an kashe wasu mutane da ba a tantance adadinsu ba a wani hari da wasu ‘yan bindiga suka kai a karamar hukumar Orlu ta jihar Imo; kudanci.
Nasanda, wani shahararren mai garkuwa da mutane a jihar Zamfara ya bai gwamnatin jihar wa'adin kwana 14 da ta biya shi N30 miliyan a matsayin diyyar matarsa.
Akwai alamu da ke nuna an samu tsaiko a tattaunawar da ke gudana tsakanin gwamnatin tarayya da yan ta’addan da suka farmaki jirgin kasan Kaduna zuwa Abuja.
Yan ta'adda
Samu kari