Yan ta'adda
Shahararren malamin addinin musulunci, Sheikh Ahmad Gumi, ya soki gwamnatin tarayya kan barazanar da ta yi na hukunta kafafen watsa labarai game da wallafa bidi
Wasu yan ta'adda da ake kyautata zaton mambobin ƙungiyar Boko Haram ne sun kashe kwamandan rundunar yan Bijilanti har gida a garin Buni Yadi, cikin jihar Yobe
Wasu sojoji sun rasa rayukansu yayin da 'yan ta'addan Boko Haram suka kai musu farmaki a matsayar sojojin dake kusa da tsaunin Zuma a Niger a daren Alhamis.
Gwamnan Kaduna Nasir El-Rufai ya ce shine ya fada wa Shugaba Muhammadu Buhari cewa yan ta'adda sun yi barazanar za su sace shi, rahoton Daily Trust. A wani faif
Gwamnatin tarayya ta ce za ta sanya takunkumi ga gidajen rediyon Birtaniya (BBC) da jaridar Daily Trust kan shirin da suka tattara kan ta’addanci a Najeriya.
An yi janai’azar Marigayi Laftanal Ibrahim Jauro, daya daga sojojin fadar shugaban kasa da yan bindiga suka kashe a Abuja, a ranar Lahadi, 24 ga watan Yuli.
Rundunar sojin Najeriya ta ce ta kubutar da wasu 'yan mata biyu da 'yan ta'addan Boko Haram suka yi garkuwa da su a makarantar sakandaren 'yan mata ta gwamnati.
Hukumar tsaro ta NSCDC ta umurci dukkan rundunonin ta su kasance cikin shiri bayan samun rahoton sirri da ke nuna yan Boko Haram da ISWAP suna shirin kai hari a
'Yan ta'adda sun sake kai mummunan hari unguwar Keke B, Millennium City dake karamar hukumar Chikun ta jihar Kaduna inda suka yi awon gaba da mutane da yawa.
Yan ta'adda
Samu kari