Yan ta'adda
Wasu ‘yan bindiga sun kai hari ofishin ‘yan sanda da ke Atani, hedikwatar karamar hukumar Ogbaru a jihar Anambra, inda suka kashe ‘yan sanda hudu da ke aiki.
Jami’an rundunar ‘yan sandan Kaduna tare da hadin gwiwar sojojin Najeriya sun dakile wani hari da aka kai kauyen Akwando da ke karamar hukumar Kachia a Kaduna.
A daren ranar Litinin ne aka kashe wani basarake, Zaki Unongo Shaayange da wasu mutane 24 a wasu hare-hare 3 da 'yan bindiga suka kai yankunan kananan hukumomi.
'Yan bindiga sun kutsa wani yanki na garin Tsafe kuma sun sace dalibai biyar na kwalejin kiwon lafiya da fasaha da ke Tsafe, jihar Zamfara a sa'o'in farkon yau.
Kungiyar Dattawan Arewa (NEF), ta bukaci murabus din shugaban kasa Muhammadu Buhari nan take sakamakon yawaitar kashe-kashe a fadin kasar nan ballantana arewa.
Fusatattun matasa a jihar Benue sun gudanar da zanga-zanga sakamakon kisan gilla da wasu tsagerun 'yan bindiga suka yiwa mutane goma sha tara a jihar tasu.
Wasu yan bindiga sun sace motocin fasinja biyu da ke a hanyarsu ta zuwa yankin Kalabari a kananan hukumomin Degema, Asaritoru da Akukutoru daga Port Harcourt.
Ya zama abun azabtarwa da hashin hankali ga iyalan da 'yan bindiga sukayi awon gaba da 'yan uwansu a harin jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna a watan da ya gabata.
Sabon bayani ya nuna cewa mutane 68 da suka hada da mata 41, maza 22 da kananan yara biyar ne ke tsare a hannun yan bindiga da suka farmaki jirgin kasan Kaduna.
Yan ta'adda
Samu kari