Kungiyar Kirisrocin Najeriya CAN
Gwamna Soludo ya haramta wa’azi a kasuwannin jihar Anambra, yana mai cewa yana haddasa hayaniya. Shugabannin addini sun ce hakan cin zarafin ‘yancin addini ne.
Gwamnatin jihar Anambra ta haramta wa’azi da lasifika musamman a kasuwanni tana mai cewa hayaniya na hana mutane sukuni inda ta ce babu dole a yin addini.
Shugaban CAN, Rabaran Daniel Okoh ya yi buda baki da Musulmai a masallaci inda ya bukaci zaman lafiya tsakanin addinai yayin ziyararsa a masallacin Al-Habibiyya.
Yayin da ake maganganu kan rufe makarantu a Ramadan, Majalisar shari’ar Musulunci ta goyi bayan matakin a Ramadan, tana cewa hakan zai taimaka wa dalibai.
Kungiyar CAN ta gargadi wasu gwamnonin Arewacin Najeriya guda hudu kan rufe makarantu saboda samun sauki a azumin watan Ramdan da ake ciki a yanzu.
Yakin Ukreine da Rasha, zaman fargaba a Gabas ta Tsakiya da takun saka tsakanin Amurka da China ya kara jefa fargabar zuwan karshen duniya a 'yan kwanakin nan.
Gwamnatocin Arewa sun yi martani ga kungiyar kistoci kan rufe makarantu a Ramadan. Za a rufe makarantu a Kano, Kebbi da Bauchi duk da korafin CAN.
Tsohon hadimin shugaban kasa, Reno Omokir ya bayyana cewa bai ga abin da zai jawo maganganu a kan hutun Ramadan da wasu jihohin Arewa su ka bayar ba.
Wata coci a jihar Kaduna ta tuna da al'ummar musulmai yayin da suka fara azumin watan Ramadan. Cocin ta raba kayayyakin abinci ga mutane mabukata.
Kungiyar Kirisrocin Najeriya CAN
Samu kari