Kungiyar Kirisrocin Najeriya CAN
Hukumar kula da ibadar Kiristoci ta ce za ta fara jigilar mahajjata zuwa Isra'ila a hajjin 2025. Hukumar ta ce gwamnatin tarayya ta sa mata tallafin kashi 50.
Shugaban cocin RCCG, Pastor Adeboye ya ce zai mutu ranar Lahadi bayan ibada, ya ci sakwara, ya kuma bukaci Kiristoci su dage wajen neman hakkinsu da yaƙar zalunci.
Akalla fastoci 1,000 ne suka hallara a Ilorin domin yin addu’a ta musamman ga Shugaba Tinubu da Najeriya, tare da karramawa da duba lafiyar mahalarta a kyauta.
Fitaccen dan TikTok ɗin nan, Habeeb Hamzat wanda aka fi sani da Peller ya ba da labarin dalilinsa na canza addini daga Musulunci zuwa Kiristanci.
Fasto Tunde Bakare ya ce dole sai an yi juyin juya hali kafin a samu sauyi a Najeriya. Ya ce dole a sauya dabi'a da kafin Najeriya ta gyaru da halin da take ciki.
An gudanar da taron addu'a wa tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari addu'a a cocin kasa da ke Abuja. Hakan na cikin jerin bukukuwan da aka yi na mako daya.
A labarin nan, za a ji yadda shugabannin duniya da na kasar nan suka fara tura sakon ta'aziyya ga Najeriya da iyalan Muhammadu Buhari bayan rasuwarsa.
Malaman cocin Katolika a jihohin Kudancin Najeriya da suka hada da Enugu sun nemi a yi addu'a da azumi domin kawo karshen matsalar tsaro a Najeriya baki daya.
Babban malamin addinin Kirista, Dr. Paul Enenche ya ki karbar gudunmawar kudi da gwamnan jihar Kebbi, Nasir Idris, ya ba da. Ya ce a yi amfani da su inda ya dace.
Kungiyar Kirisrocin Najeriya CAN
Samu kari