London
A ci gaba kokarin sanya dokar kullen Korona a Turai, dubban turawa su fito zanga-zangar nuna kin amincewarsu ga tsaurara dokar kullen ta Korona nahiyar Turai.
Qasar Ruwanda a Afrika ta sake sanya dokar hana fita saboda hauhawar adadin kamuwa da cutar Corona Virus. Qasar ta sanya dokar ne bayan ganin adadin a kirsimeti
Mun samu labari cewa Nahiyar Afrika ta rasa tsohon Tauraro a sakamakon annobar cutar COVID-19. A karshen makon nan mu ka ji cewa COVID-19 ta kashe Mo Farah.
Yanzu haka an rufe Masallacin yayin da jami'an tsaro suka yi nasarar kama wanda ya kai harin. Wanda ya kai hari ya saci numfashin Musulman da suke shirin gudanar da sallar La'asar. Ko a cikin shekarar da ta gabata sai da wani dan
A ranar Asabar ne shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana cewa rufe iyakokin kasar nan ya zama abin farin ciki da manoman kasar nan. Rufe iyakokin kasar nan ya rage shigo da amfanin gona tare da makamai zuwa kasar nan.
Wata rabi ‘Yar Najeriya-rabi ‘Yar Ingila Deborah Longe, ta ba neman MP a Walthamstow. Ainihin ta ‘Yar Najeriya ce mai shekara 18 wanda ta ke karkashin Jam’iyyar CPA.
Fasinjojin wani jirgi da ya ta so daga filin sauka da tashin jirage na birnin London, sun cika da mamaki, ya yinda suka tsinci kan su a birnin Edinburgh, da ke kasar Scotland, saboda su dai sun san cewa a birnin Dusseldorf da ke..
Tashoshi biyu da aka fi sauraro, kuma aka fi yarda dasu tsakanin harkar radiyo da talabijin a kasar nan sun sanya hannu a kan yarjejeniya da zata kwashi shekaru biyu, domin kyautata harkar yada labaru da armashinsa ga masu sauraro
Akintunde yace; "Mun bayyana cewar a ranar 18 ga watan Disamba dinann ne babban bankin Najeriya (CBN) ya karbi kudi kimanin dala 322,515,931.83, wanda yayi dai dai da kimanin naira 116,105,735,458.80, daga wurin gwamnatin kasar...
London
Samu kari