London
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya fasa tafiyar da ya shirya yi a yau Juma'a, 25 ga watan Yuni zuwa birnin Landan da ke kasar Burtaniya har sai baba-ta-gani.
Musulmi na farko da ya taɓa riƙe kujerar magajin garin Landan, Ahmad Khan, ya sake lashe zaɓe a karo na biyu. Khan ya zama magajin garin Landan ne tun 2016.
Wata sabuwa kamar almara, an samu wata kabila dake bautar mijin sarauniyar Ingila, Duke na Edinburgh. Sun ce zai kawo zaman lafiya da jituwa a duniya nan gaba.
Burtaniya ta tabbatar da utuwar wasu mutum bakwai bayan fama da daskarewar jini bayan yin allurar rigakafin Korona ta Astra-Zeneca. Wasu da dama kuwa sun jikkat
Jam'iyyar APC daga kasar Ingila ta bayyana cewa, karya ne ba a yi wata zanga-zangar nuna adawa da shugaba Buhari ba kasar. Sun bayyana gaskiyar yadda lamarin ya
Dan rajin kare hakkin dan Adam, Sowore ya bukaci 'yan Najeriya dake zaune a Landan da su mamaye bakin asibitin da shugaba Buhari zai kasance don duba lafiyarsa.
A ci gaba kokarin sanya dokar kullen Korona a Turai, dubban turawa su fito zanga-zangar nuna kin amincewarsu ga tsaurara dokar kullen ta Korona nahiyar Turai.
Qasar Ruwanda a Afrika ta sake sanya dokar hana fita saboda hauhawar adadin kamuwa da cutar Corona Virus. Qasar ta sanya dokar ne bayan ganin adadin a kirsimeti
Mun samu labari cewa Nahiyar Afrika ta rasa tsohon Tauraro a sakamakon annobar cutar COVID-19. A karshen makon nan mu ka ji cewa COVID-19 ta kashe Mo Farah.
London
Samu kari