Dakta Abdullahi Ganduje ya amince da Muhammad Sanusi II a matsayin Sarkin Kano a karon farko yayin rantsar da Murtala Sule Garo a gidan gwamnatin jihar.
Dakta Abdullahi Ganduje ya amince da Muhammad Sanusi II a matsayin Sarkin Kano a karon farko yayin rantsar da Murtala Sule Garo a gidan gwamnatin jihar.
Wasu malamai biyu a mazabar Mani da Bindawa sun nuna rashin amincewarsu da tsaida mace a matsayin yar takarar kujerar Majalisar wakilai a inuwar APC.
Tsohon shugaban majalisar dattawa, Bukola Saraki, ya bayyana kansa a matsayin wanda ya fi cancanta a cikin wadanda ke neman takarar shugaban kasa a zaben 2023.
Bayan kokarin da jam'iyyar APC ta dinga yi na hana Sanata Shekarau sauya sheka,jam'iyyar NNPP ta sanar da cewa ya koma cikinta inda Kwankwaso ya taya shi murna.
Za a ji yadda NNPP ta zama jam’iyyar adawar da kowa yake marmari a Kano cikin watanni 3. Kin shawo kan rikicin gida ya taimaka sosai wajen ruguza APC mai mulki.
Ana wasan tonon silili tsakanin manyan jagororin APC kan zargin tafka magudin zabe. Tsohon Shugaban APC, Adams Oshiomhole ya fallasa abin da ya faru a 2020.
Abuja - Uwar jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta kammala tantance yan takaran kujerun siyasa a matakin tarayya da tayi ranar Lahadi, 16 ga watan Mayu.
Za a ji yadda zabin ‘dan takarar Shugaban kasa yake raba kan Shugabannin jam’iyyar PDP. ‘Yan siyasar Kudu sun huro wuta wajen neman tikitin takara a zaben 2023.
APC ta rantsar da kwamitocin da za su tantance masu neman takarar majalisar dokoki a zabe mai zuwa, ta bayyana abubuwan da za su iya hana mutum samun takara.
Hon. Abdulmumin Jibrin ya fito shafin Facebook yana nuna farin cikinsa bayan ya sauya-sheka. Tsohon ‘dan majalisar ya nuna yanzu yake iya barci ido a rufe.
Ranar da Rich ya zauna a kujerar Shugaban kasa, mutum miliyan 20 za su samu abin yi. Idan an yi nasarar yin haka, mutane 20,124,000 za su zama sun kama sana’a.
Siyasa
Samu kari