Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aika da sako ga mambobin jam'iyyar APC kan zaben fitar da gwani. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su hada kawunansu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aika da sako ga mambobin jam'iyyar APC kan zaben fitar da gwani. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su hada kawunansu.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa a zabenshekarar 2027 da ake tunkara a karkashin jam’iyyar APM.
Yayin da yanzu haka ake cigaba da kidaya kuri'u, babbar jam'iyyar hamayga watau PDP ta shiga gaba a sakamakon farko da ma'aikatan INEC suka ayyyana a Osun.
Gboyega Oyetola, gwamnan Jihar Osun, ya ce shi mutane za su sake zaba. Da ya ke magana da manema labarai bayan ya jefa kuri'arsa a ranar Asabar, Oyetola ya ce m
Jihari Osun - Wasu jami’an hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa EFCC, sun ce suna lura da yadda abubuwa ke gudana a zaben gwamnan jihar .
Jihar Osun - Dan takarar gwamna na jam’iyyar Peoples Democratic Party, Ademola Adeleke, ya bayyana dalilin da ya sa ya tsallaken layi a rumfunan zaben sa domin.
Gwamna Abdullahi Ganduje ya bukaci musulman jihar Osun da su sake zabar gwamna Gboyega Oyetola na jam'iyyar APC a karo na biyu domin shi musulmi ne kamar su.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour Party, Peter Obi, ya fara zuwa kamfen yankin arewacin Najeriya. Obi, wanda ke da magoya baya kafofin sada zumunta
NNPP ta su Rabiu Kwankwaso ta na kara shiga Arewa maso gabas. Sanata Isa Hamma Misau ya bada sauya-shekarsa daga jam’iyyar APC mai mulki zuwa NNPP a makon nan.
Babu adalci mulki ya sake komawa hanun Musulmin Arewa a 2023, 'Dan takaran PDP, Atiku Abubakar bai kamata ya zama Shugaban Najeriya ba inji Ebun Adegboruwa
Za a ji Bola Ahmed Tinubu ya zabi Musulmi, Kashim Shettima ya zama Abokin takarsa a APC. DSS ta na ganin hakan zai haifar da rashin zaman lafiya a Najeriya.
Siyasa
Samu kari