Tsohon Ministan sufuri kuma mai neman takarar shugaban kasa a karkashin inuwar ADC, Rotimi Amaechi, ya sha alwashin gyara Najeriya cikin shekara hudu.
Tsohon Ministan sufuri kuma mai neman takarar shugaban kasa a karkashin inuwar ADC, Rotimi Amaechi, ya sha alwashin gyara Najeriya cikin shekara hudu.
Tsohon minista a Najeriya, Femi Fani-Kayode ya nuna goyon baya ga Sheikh Isa Ali Pantami yayin da ake shirin zaben fitar da gwani na jam'iyyar APC a Gombe.
Jihar Borno - An zabi babban lauyan gwamnatin jihar Borno kuma kwamishinan shari’a, Barista Shehu Lawan a matsayin dan takarar jam’iyyar APC mai wakiltar Borno.
Tsohon Gwamna Jihar Edo kuma tsohon shuganban APC na kasa, Adams Oshiomhole ya yi watsi da koken da wasu ke yi kan zaben musulmi a matsayin abokin takara da Ahm
Gwamnan jihar Ondo, Rotimi Akeredolu, ya ɗan yi wa majalisar kwamishinoninsa garambawul, sai dai lamarin ya shafi ɗaya daga cikin wacce ta nuna rashin jin daɗi.
A jihar Kwara, Kayode Ogunlowo wanda yana cikin Hadimai kuma na-kusa da Lai Mohammed, bai tare da APC, zai yi doya da manja ne a zabe mai zuwa da za ayi 2023.
Jam'iyyar PRP ta ba mutane mamaki, kwatsam ‘Dan takara ya fasa neman mulki.. Uwar Jam’iyyar ta na zargin wanda aka ba tikitin Gwamna da laifuffuka da-dama.
PDP ta kai Atiku, Obi kotu, ta bukaci a haramta masu neman Shugaban kasa saboda Bola Tinubu da Peter Obi sun canza sunayen wadanda za su zama abokan takararsu.
Hadimin Farfesa Yemi Osinbajo ya fito, ya yi karin-haske kan barin APC. Fadar Shugaban kasa ta musanya jita-jitar, hakan ya nuna Farfesa Yemi Osinbajo yana APC.
Godswill Akpabio yana shari’a da Udom Ekpoudom a game da takarar Sanata a Akwa Ibom. Bayan asarar tikitin Shugaban kasa, Sanatan Akpabio ya shiga tsilla-tsilla.
Kwamishinan Zabe na INEC a Jihar Osun, Farfesa Abdulganiy Raji, ya bayyana haka a lokacin da yake magana a gidan Talabijin na Channels Television na Daily Su.
Siyasa
Samu kari