Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aika da sako ga mambobin jam'iyyar APC kan zaben fitar da gwani. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su hada kawunansu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aika da sako ga mambobin jam'iyyar APC kan zaben fitar da gwani. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su hada kawunansu.
Hukumar zabe ta jihar Ebonyi ta bayyana 'yan takarar APC a matsayin wadanda suka yi nasarar kashe dukkan kujerun shugabannin kananan hukumomin jihar da aka yi.
Abuja - Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar New Nigeria Peoples Party, Rabi'u Kwankwaso, ya taya Mai Alfarma Daniel Okoh Murna zama sabon shugaban kungiyar
Shugaban karamar hukumar Tangaza, kuma makusancin gwamnan Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, Isah Salihu Bashar Kalanjine tare da kansilolo 8 sun koma APC daga PDP.
Gwamnan Sokoto, Aminu Tambuwal, mataimakinsa da wasu jiga-jigan PDP reshen jihar sun tarbi wani babban jigon APC ya yarda kwallon mangwaro don ya huta d aƙuda.
Bayan Sanatocin tsagin hamayya sun bayyana shirin su na tsige shugban ƙasa, Muhammadu Buhari, wasu daga cikin sanatocin APC na ganin hakan daidaine domin ya gaz
Shugaban kwamitin labarai da wayar da kan kasa na majalisar dattawa, Danladi Sankara ya nesanta kansa daga shirin da ake yi na tsige Shugaba Muhammadu Buhari, r
Shugaban kungiyar Yarabawa ta Afenifere, Ayo Adebanjo, ya bayyana ainihin dalilin da yasa kungiyar ta ke goyon bayan Peter Obi, dan takarar shugaban kasa na LP.
Gwamna Samuel Ortom na Jihar Benue ya goyi bayan yunkurin da majalisar dattawa na tsige Shugaba Muhammadu Buhari saboda matsalar tsaro da ke adabar kasar.A cew
Jigo a APC, Sanata Adeseye Ogunlewe, yace dalilai na addini da kabilanci ne zasu kawo cikas ga yunkurin da wasu yan majalisar tarayya ke yi na tsige Buhari.
Siyasa
Samu kari