Tsohon Sanata mai wakiltar Delta ta Arewa, Peter Nwaoboshi, ya rasu, lamarin da ya jefa al’ummar jihar Delta, Anioma da Najeriya cikin alhinin rashinsa.
Tsohon Sanata mai wakiltar Delta ta Arewa, Peter Nwaoboshi, ya rasu, lamarin da ya jefa al’ummar jihar Delta, Anioma da Najeriya cikin alhinin rashinsa.
Babafemi Ojudu ya karyata ikirarin wani sabon littafi cewa marigayi Shugaba Buhari ya hana Yemi Osinbajo tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2023.
Akwai ‘yan siyasa masu dabarar yankan fam fiye da daya a 2023 ganin an fara lissafin zaben 2023 a Najeriya. ‘Yan siyasa su na gina gidaje biyu domin gobara.
Mambobin Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) a jihar Kaduna sun roki babban jagoran su na kasa, Asiwaju Bola Tinubu da ya zabi gwamnan jihar, Mallam Nasir
Tsohon gwamnan Kano kuma jagoran jam'iyyar NNPP, Rabiu Musa Kwankwaso ya isa gidan Ibrahim Shekarau, sanatan Kano ta Tsakiya. Wata bidiyo da Daily Trust ta wall
Tsohon ministan harkokin Neje Delta, Sanata Godwill Akpabio, ya ce bai janye daga tseren takarar kujerar shugaban kasa a karkashin jam’iyyar APC mai mulki.
Bayan ya siya fom din takarar shugaban kasa na naira miliyan 100, an tantance tsohon shugaban jam’iyyar APC, Adams Oshiomhole, domin takarar kujerar sanata.
Tsohon sanata mai wakiltan yankin Kano ta tsakiya, Sanata Basheer Lado, ya bayyana cewa ba za a iya yi masa makarkashiya don hanasa komawa majalisar dattawa ba.
Tsohon mataimakin gwamnan Jihar Kano, Hafiz Abubakar, ya ce mataimakin gwamnan Kano mai ci kuma ɗan takarar gwamna na APC a zaɓen 2023, ya kamata yana gidan yar
Gabannin zaben fidda yan takararta, jam’iyyar All Progressives Congress ta tara kudi fiye da naira biliyan 29 daga siyar da fom din takarar kujeru daban-daban.
Sanata Orji Kalu ya bayyana cewa ’yan takarar shugaban kasa tara daga jam’iyyar APC sun shirya marawa takarar shugaban majalisar dattawa, Ahmad Lawan, baya.
Siyasa
Samu kari