Rundunar IRGC ta Iran ta yi barazanar kai munanan hare-hare kan sansanonin Amurka da jiragen ruwa idan aka kai hari kan tankokin mai ko jiragen kasuwancin Iran.
Rundunar IRGC ta Iran ta yi barazanar kai munanan hare-hare kan sansanonin Amurka da jiragen ruwa idan aka kai hari kan tankokin mai ko jiragen kasuwancin Iran.
Mutum 6 daga cikin wadanda suka nuna sha'awar takarar gwamnan jihar Yobe a Inuwar APC sun garzaya sun gana da mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima.
Gwamnan Filato za a nada a matsayin Darekta Janar na kwamitin yakin zaben Bola Tinubu. An cin ma matsaya ne bayan da manyan APC suka yi zama a jihar Legas.
Wani tsohon ɗan majalisar dokokin tarayya da ya shafe zango biyu kan kujera, da wani ɗan takarar da ya nemi tikitin gwamna a Ebonyi da wasu jigogi sun koma LP.
Za a ji labari cewa Tsohon Mai neman Shugaban kasa a APC ya koma goyon bayan LP da Peter Obi. Dr. SKC Ogbonnia ya shaidawa Duniya cewa ya sauya gida a siyasa.
Jihar Legas - Gabanin zaben 2023, an zabi babban darakta a kwamitin yakin neman zaben shugaban kasa na jam'iyyar All Progressives Congress (APC). Rahoton c.
An kuma, mai yiwuwa dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar APC mai mulki, Bola Ahmed Tinubu ya sake fuskantar koma baya a jirgin yakin neman zabensa a jihar.
Yayin da guguwar babban zaɓen 2023 ke kara kaɗawa ba, a jihar Kebbi wasu dandazon mambobin PDP ne suka ce sun gaji, sun sauya sheƙa zuwa APC mai mulkin kasa
Mohammad Sani Abacha ya fitar da jawabi bayan Jam’iyyarsu ta PDP ta bada sunan Sadiq Wali. Abacha ya nuna takarar Atiku Abubakar na iya samun kalubale a hanya.
Sanata Adamu Muhammad Bulkachuwa yace abokan aikinsa da-dama sun yi na’am da tsige Shugaban kasa, yace sun kawo batun ne domin sun gama duk kokarin da za ayi.
Za a ji Ahmad Lawan ya yi magana yayin da batun tsige shi ya kara karfi. Ana jita-jitar Lawan ya ki sanar da sauya-shekar Sanatocin saboda gudun a tsige shi.
Siyasa
Samu kari