Ministan harkokin wajen Italiya Antonio Tajani ya yi magana da takwaransa na Iran Abbas Araghchi inda suka tattauna kan rikicin da ya shafi mashigar Hormuz.
Ministan harkokin wajen Italiya Antonio Tajani ya yi magana da takwaransa na Iran Abbas Araghchi inda suka tattauna kan rikicin da ya shafi mashigar Hormuz.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa Gwamnan Bauchi, Bala Mohammed, ya sanar da ficewarsa daga PDP zuwa jam’iyyar APM tare da magoya bayansa.
Atiku Abubakar ya dade yana neman zama shugaban Najeriya. An yi lokacin da Bola Tinubu, Rabiu Kwankwaso da Obi suka taimakawa Atiku a zaben shugabancin kasa.
Duk da zangon mulki na gab da karewa, gwamnan jihar Gombe, Muhammad Inuwa Yahaya, ya amince da naɗin sabbin masu taimaka masa guda Bakwai, an bayyana sunayensu.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Accord Party, Farfesa Christopher Imumolen, ya ce ya ki shiga APC da PDP ne saboda 'gazawarsu' na shekaru a kasar. Ya ce
A kokarinsa na ganin ya shirya wa fara kamfe, tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar, zai gana da yan takarar da suka gwabza a zaɓen fidda gwani
Akalla yan takarar gwamna na jam’iyyar Peoples Democratic Party guda 18 ne suka ziyarci Gwamna Nyesome Wike na jihar Ribas a ranar Talata, 6 ga watan Satumba.
Yayin da ya rage bai fi saura watanni shida ba a fita rumfunan zaɓe, wani Sakatare da mataimakin ma'aji a matakin gunduma sun fice daga jam'iyya APC zuwa PDP.
Dan takarar shugaban kasa Asiwaju Bola Tinubu da mataimakinsa Sanata Kashim Shettima za su kai ziyara sakateriyar jam'iyyar APC a yau Laraba, 7 ga watan Satumba
Matsalar tsaro a yankin arewa maso yamma na iya taka rawar gani wurin rage kuri'un da 'dan takarar shugabancin kasa na jam'iyyar APC, Bola Tinubu, zai iya samu.
Bola Tinubu ya yi bayanin irin kokarin da ya yi wajen raya Lekki har ya zama birni a jihar Legas, a nan ya bayyana cewa ana masa sharri wajen fadan arzikinsa
Siyasa
Samu kari