Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa yana sa ran cimma yarjejeniya mai kyau da kasar Iran kafin karewar wa'adin tsagaita wuta a gobe Laraba.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa yana sa ran cimma yarjejeniya mai kyau da kasar Iran kafin karewar wa'adin tsagaita wuta a gobe Laraba.
Shugaban ma'aikatar fadar shugaban kasa, Femi Gbajabiamila ya yi kira ga Leke Abejide da Nafiu Bala da su tsaya su tarwatsa jam'iyyar adawa ta ADC.
Gabannin babban zaben 2023, wani al'amari mara dadi ya afku a jihar Osun inda wasu da ake zaton yan daban siyasa ne suka farma jigon jam'iyyar Labour Party.
Rahoton nan ya tattaro abin da aka ji daga bakin Atiku, Kwankwaso da Peter Obi a wajen muhawara. Gidan talabijin Arise TV suka shirya taron domin jin ta bakinsu
Yusuf Datti Baba-Ahmed dan takarar mataimakin shugaban kasa na LP ya ce Bola Tinubu da Atiku Abubakar basu da isasshen lokaci na kashe kudaden da suka tara.
Rahotanni sun bayyana cewa mai neman kujerar mamban majalisar wakilan tarayya karkashin inuwar Accord Party a wata mazabar Oyo, Jacob Funmi Ogunmola ya rasu.
‘Dan takaran Peoples Democratic Party, Atiku Abubakar yace Gwamnonin da ke mulki sun nemi su hana a rika aikawa kananan hukumomi kudinsu tsakanin 1999 da 2007.
Dan takarar mataimakin shugaban kasa na jam'iyyar Labour Party a zaben 2023, Yusuf Datti Baba-Ahmed ya ce ko kadan Shugaba Buhari bai damu da takarar Tinubu ba.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, Dan takarar shugaban kasa a NNPP, ya roki Atiku Abubakar na jam’iyyar PDP da ya rage kudin makaranta a jami’arsa don ‘yan Najeriya.
Daga cikin jihohin Najeriya 36, shida ne kawai suka taba samar da kakakin majalisun jiha mata tun bayan samun yanci a 1999, kudu na da 5 yayin da arewa ke da 1.
Atiku Abubakar yana da ra’ayin cewa tsoron tambayoyi a game da badakala da yunkurin maida Birnin Tarayya ta koma Legas ya sa Bola Tinubu yake faman boye-boye.
Siyasa
Samu kari