Fadar shugaban kasa ta yi martani ga Sanusi II kan sukar Bola Tinubu d aya yi kan ciwo bashi duk da cire tallafin man fetur da aka yi a Najeriya.
Fadar shugaban kasa ta yi martani ga Sanusi II kan sukar Bola Tinubu d aya yi kan ciwo bashi duk da cire tallafin man fetur da aka yi a Najeriya.
Yayin da ake ci gaba da shirye-shiryen tunkarar babban zabe mai zuwa, mun tattaro muku jihohin Arewa biyar da zabensu zai dauki hankali saboda wasu dalilai a 2027.
Atiku Abubakar zai zauna gefe yana kallon rikicin da ya kaure tsakanin ‘Yan G5. Alamu na nuna baraka ta shiga tsakanin Gwamnonin a kan ‘Dan takaran da za a bi.
Sanata Chimaroke Nnamani mai wakiltar Enugu East ya yi kira ga matasan Najeriya su zabi dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Ahned Tinubu.
Lamura sun kwabe wa Yakubu Dogara, tsohon kakakin majalisar wakilai na tarayya a yayin da yan yankinsu suka juya masa baya suka goyi bayan takarar Bola Tinubu.
Da aka zanta da Kwamred Adegboye Adebayo, wanda ‘dan kwamitin neman zaben APC ne, ya yi watsi da jita-jitar Bola Tinubu bai da isasshen lafiyan da zai yi mulki
Tun tuni 'yan takaran Gwamna a Kuros Riba suke rikici a APC. Yanzu an yi watsi da karar da ke gaban kotun koli bayan Bola Tinubu ya fito fili ya yi masu sulhu.
Dr. Dikko Umar Radda, dan takarar gwamnan jam'iyyar APC ya dauki alkawarin horar da matasa tare da basu kayan aiki domin su yaki yan bindiga a jihar Katsina.
Tinubu/Shettima Network (TSN) 2023 ta na so kowa ya janyewa Bola Tinubu. Shugaban kungiyar ta mogaya bayan APC yana ganin sauran su na barnar kudinsu ne a kamfe
A zaman da Gwamnonin kungiyar G5 na PDP suka yi da APC, an ji ‘Yan G5 za su marawa Bola Tinubu baya da sharadin zai goyi bayan ‘yan takaran PDP a jihohinsu
Rahoton nan ya tattaro maku matsalar da Bola Tinubu zai fuskanta da za su iya jawo APC ta sha kashi a 2023 a yayin da za a shiga babban zaben shekara mai zuwa.
Siyasa
Samu kari