Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya nemi majalisar dattawan Najeriya ta amince ya sake karbo rancen Dala miliyan 516.3 domin aikin gina titin Sakkawato zuwa Badagry
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya nemi majalisar dattawan Najeriya ta amince ya sake karbo rancen Dala miliyan 516.3 domin aikin gina titin Sakkawato zuwa Badagry
Masu ruwa da tsaki na jam'iyyar APC, da suka hada da shugabannin al'umma sun raka Yusuf Muhammadu Buhari wajen gwamna Radda kan takarar 2027 a Katsina.
Muna Bawa Yan Najeriya Hakuri Abisa Zaben da Muka saka Sukayi Na APC, Mun fita Daga Tafiyar, Zuwa PDP ta Atiku Abubakar Da Okowa - CewarKungiyar Magoya Baya
Yayin da ake shirye-shiryen shiga lokacin babban zaben Najeriya, wani mafarauci ya bankado tulin dubban katunan zabe da aka boye cikin jaka a jejin Anambra.
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya bukaci ’yan takarar da za su fafata a dukkan matakai da su garzaya kotu idan basu gamsu da sakamakon zaben hukumar INEC ba.
A ranar Asabar 25 ga watan Fabrairun shekarar 2023 ne ake fatan yin zaben shugaban kasa da na yan majalisar tarayya a Najeriya, da bvas za a tantance masu zabe.
Za a ji yadda Gwamna yake kamfen zama Sanata a jihar Taraba da maggi da shinkafa. Wasu mutane su na zargin Darius Ishaku da gaza tabuka abin kirki a shekaru 8.
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar APC, Bola Ahmed Tinubu, ya samu wani gagarumin tagomashi a birnin tarayya Abuja. Magoya bayan PDP da LP sun koma APC.
Shugaban majalisar dokokin jihar Osun, Timothy Owoeye, ya koka kan yadda wasu yan daban siyasa suka yunkurin raba shi da duniya a gaɗin Ilesa yana cikin taro.
Daga karshe sarakunan kasar Yarbawa guda bakwai sun fito sun bayyana goyon bayan su ga takarar Asiwaju Ahmed Bola Tinubu na jam'iyyar APC don maye gurbin Buhari
Gabannin babban zaben shugaban kasa na ranar Asabar, 25 ga watan Fabrairu, manyan jiga-jigan jam'iyyar PDP sun nuna yakinin cewa Atiku Abubakar zai ci zabe.
Siyasa
Samu kari