Babbar kotun tarayya a Abuja ta yi watsi da muhimman hujjojin EFCC a shari’ar zargin damfarar kwangila ta N2.8bn da ake yi wa Hadi Sirika da wasu mutane.
Babbar kotun tarayya a Abuja ta yi watsi da muhimman hujjojin EFCC a shari’ar zargin damfarar kwangila ta N2.8bn da ake yi wa Hadi Sirika da wasu mutane.
Masu ruwa da tsaki na jam'iyyar APC, da suka hada da shugabannin al'umma sun raka Yusuf Muhammadu Buhari wajen gwamna Radda kan takarar 2027 a Katsina.
Labari ya zo mana cewa Jam'iyyun NNPP da APC sun tsaida ranar daya domin kammala yakin neman zabe. Kwankwaso zai rufe kamfe a gida kamar yadda kowa yake yi.
Gamayyar kungiyoyin wayar da kan jama'a tayi kira ga dan takarar shugaban kasa na jamiyyar PDP, Atiku Abubakar, da ya janye wa dan takarar NNPP, Rabiu Kwankwaso
Kungiyar manajojin bankuna a Najeriya ta karyata labarin da ke yawo cewa akwai shirin dakiƙe hada-hadar kudi ta kowace hanya a bankuna yayin babban zaben 2023.
Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya roki masu neman zama shugaban kasa, gwamna, da sauran mukaman siyasa su amince da duk abinda INEC ta sanar bayan zaɓe .
Jam’iyyun adawa guda biyar a jihar Oyo sun nuna goyon bayansu ga dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, Asiwaju Bola Tinubu kwanaki uku kafin babban zabe.
Yan takarar shugaban kasa na jam'iyyun siyasa daban-daban a Najeriya sun hadu a babban birnin tarayya domin rattaba hannu kan takardar yarjejeniyar zaman lafiya
Za a ji wasu Kungiyoyin Magoya Bayan Buhari/Osinbajo su na goyon bayan Atiku Abubakar. A zaben da za ayi, kungiyar ta ce tana harin nasarar Atiku/Okowa a 2023.
Gwamnan jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya naɗa manyan Sakatarori 12 a gwamnatin Kano yayin da ya rage watanni ya bar mulki bayan zaben watan Maris.
Jam'iyyar All Progressives Congress, APC, ta karyata cewa dan takarar ta na shugaban kasa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya watsa sabbin kudi ga magoya bayansa.
Siyasa
Samu kari