Kasar Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta fara samun kudaden shiga saboda kulle mashigar ruwa ta Hormuz. An fara ajiye kudin da aka samu a babban bankin kasar.
Kasar Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta fara samun kudaden shiga saboda kulle mashigar ruwa ta Hormuz. An fara ajiye kudin da aka samu a babban bankin kasar.
Masu ruwa da tsaki na jam'iyyar APC, da suka hada da shugabannin al'umma sun raka Yusuf Muhammadu Buhari wajen gwamna Radda kan takarar 2027 a Katsina.
Jihohin da suka yi zarra da sakaci wajen yawan mutanen da suka karbi katin zabe daga INEC, kason wadanda ba su karbi PVC da Hukumar INEC ta buga ba su kai 7% ba
Jam'iyya mai mulki ta APC ta saki martanin kar ta kwana game da labarin cewa babban malamin addinin Musulunci, Sheikh Dahiru Usamna Bauchi yana tare da Atiku.
Dan takarar gwamna na jam'iyyar Labour a jihar Adamawa, Dr Umar Mustapha Muqaddas ya fita daga jam'iyyarsa ya koma jam'iyyar All Progressives Congress, APC.
Za a fahimci takarar Shugaban Kasa za tayi zafi tsakanin APC, PDP, LP da NNPP a 2023. Atiku Abubakar, Bola Tinubu da Rabiu Kwankwaso za su kara da Peter Obi.
Wasu tsagerun yan bindiga da ake wa lakabin ba'a sansu ba sun farmaki ayarin dan takarar gwamnan jihar Enugu a inuwar APC, Uche Nnaji, Nwakibie, ya sha da kyar.
Jirgin yakin neman zaben dan takarar shugaban kasa karkashin jam'iyyar New Nigeria Peoples Party NNPP, Injiniya Rabiu Musa Kwankwaso Zai Sauka Tasha Yau A Kano.
Hukumar zaɓe mai zaman kanta (INEC) ta saki adadin yawan masu da za su kaɗa ƙuri'a zaɓen Najeriya. INEC ta fitar da adadin ne ana saura kwana biyu a fara zaɓe.
Rikici da ya kaure tsakanin magoya bayan jam’iyyar All Progressives Congress da na New Nigeria Peoples Party ya sa yan sanda soke duk gangamin kamfen a jihar.
Yayin da ake gab da fara zaben 2023 nan da kwanaki biyu, wasu yan ta'adda da ba'a san daga inda suke ba sun shiga har cikin gida sun kashe shugaban APGA jiya.
Siyasa
Samu kari