Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Tsohon ɗan majalisar tarayya a Najeriya, Abubakar Yusuf ya bayyana cewa APC ba ta jin ko ɗar a kan ko za ta faɗi babban zaɓen 2027 duk da haɗa kan ƴan adawa.
Tsohon mataimakin shugaban kasan Najeriya, Atiku Abubakar, ya samu galaba kan abokan hamayyarsa a akwatin zabensa a zaben shugaban kasan Najeriya dake gudana.
Yayin da yan Najeriya suka fito don yin zaben shugaban kasa a yau Asabar, 25 ga watan Fabrairu, wasu yan daba sun farmaki rumfar zabe a yankin Ikate dake Lagas.
Jam'iyyar Accord ta janye daga zaben shugaban kasa na ranar Asabar, 25 ga watan Fabrairu inda ta ayyana goyon bayanta ga Peter Obi na jam'iyyar Labour Party.
Gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike ya nuna damuwa da rashin jin dadi bisa yadda na'uarar tantance masu zabe na BVAS ta ki tantance shi da matarsa a wurin zabe.
Shugaban jam'iyyar Labour Party na mazabar Karshi da ke birnin tarayya Abuja, Valentine Onuigbo, ya mutu daga kwanciya bacci yana jiran gari ya waye a yi zabe.
Wani matashi mai suna Akayama ya gamu da ajalinsa bayan yan bindiga sun bindige shi yayin da ya je kada kuri’a a yankin Anyigba, a karamar hukumar Dekina, Kogi.
Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya kada kuri'arsa da safiyar Asabar, 25 ga watan Febrairu, 2023, a mazabarsa dake Daura, jihar Katsina. Shugaban kasan ya.
Hon. Uju Kingsley Chima, dan majalisar wakilai na tarayya mai wakiltar Ohaji-Egbema, Oguta da Oru West ya tsallake rijiya da baya bayan farmaki da aka kai masa.
Akalla mutum 15 yan sanda suka kama kan zargin samunsu da kwamfutocin laftof da manhajojin da za a yi amfani da su wajen yin kutse a sakamakon zabe a Katsina.
Siyasa
Samu kari