Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Tsohon ɗan majalisar tarayya a Najeriya, Abubakar Yusuf ya bayyana cewa APC ba ta jin ko ɗar a kan ko za ta faɗi babban zaɓen 2027 duk da haɗa kan ƴan adawa.
Tsohon gwamnan Anambra kuma ɗan takarar shugaban kasa a inuwar Labour Party, yana cikin waɗanda ake wa hasashen samun nasara a zaben ranar Asabar mai zuwa.
Ɗan takarar sanatan jam'iyyar APC a jihar Neja, ya samu wani gagarumin tagomashi, ƴan takarar sanata takwas, sun janye masa takara. Sun bayyana dalilan su.
Primate Ayodele, shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual Church, ya yi hasashen cewa Atiku Abubakar, na jam’iyyar PDP ne zai gaji Shugaba Muhammadu Buhari.
Mr Kachikwu Dumebi, dan takarar shuagban kasa na jam'iyyar African Democratic Congress, ADC, ya janye takararsa ya koma bayan Bola Tinubu na jami'iyyar APC.
A yayin da ake shirye-shiryen gudanar da zaɓen shugaban ƙasa a Najeriya, wata cibiya tayi nazari kan wasu muhimman abubuwa da zasu taka rawa a zaɓen na gobe.
Hukumar INEC ta sanar da cewa ta dakatad da zaben gobe na kujerar dan majalisar dattawan tarayya mai wakiltar mazabar Enugu ta gabas biyo bayan kisan dan takara
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, yayi Allah wadai da kisan ɗan takarar sanata na jam'iyyar Labour Party, Cif Oyibo Chukwu, a Enugu ta Gaɓas ana dab da zaɓe.
Sanata Rabiu Kwankwaso, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NNPP yana daya daga cikin mutanen da za su fafata a zaben ranar Asabar, 25 ga watan Fabrairu.
Ministan kwadago da samar da ayyuka na tarayya ya karyata rade-radin cewa yana goyon bayan Atiku Abubakar, Bola Tinubu, Rabiu Kwankwaso ko Peter Obi a 2023.
Siyasa
Samu kari