Sanata Rabiu Kwankwaso ya amince ya zama mataimakin Peter Obi a zaɓen 2027 bayan gazawar tattaunawa da APC, a cewar wani makusancin Obi, Ibrahim Abdulkarim.
Sanata Rabiu Kwankwaso ya amince ya zama mataimakin Peter Obi a zaɓen 2027 bayan gazawar tattaunawa da APC, a cewar wani makusancin Obi, Ibrahim Abdulkarim.
Asiwaju Bola Ahmaed Tinubu ya hau turbar nasara inda ya lallasa dukkan abokan hamayyarsa a zaben kananan hukumomi 15 da hukumar INEC ta sanar kawo yanzun nan.
Ana ta yaɗa labarai a soshiyal miduya cewa INEC ta tsawaita lokacin a zabe a wasu jihohi 16 amma labarin ba gaskiya bane, hukumar ta fito ta yi karin haske.
An samu rikicin siyasa a jihohin Bayelsa da Ribas da ke kudancin Najeriya. A bayelsa, wasu bata gari sun harbi wasu mata biyu a yayin da suka je kada kuri'a.
Rundunar yan sandan jihar Borno ta tabbatar da harin da Boko Haram suka kaiwa masu zabe a yankin Gwoza. Ta ce mutane 5 ne suka jikkata a harin na ranar zabe.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar LP, Peter Obi ya lallasa dan takarar jam'iyyar All Progressives Congress, APC, Bola Tinubu, a akwatin zaben Simon Lalong.
Yayin da ake ci gaba da tattara sakamakon zaben shugaban kaaa, Bola Tinubu ya ci gaba da jan zarensa a jihar Ekiti har ya lashe kananan hukumomi 10 kawo yanzu.
Gwamna Aminu Tambuwal na jihar Sokoto ya ce jam'iyyarsu ta PDP za ta karbi sakamakon zaben da aka yi a ranar Asabar 25 ga watan Fabrairu da tsarkakkiyar zuciya.
Duk da Atiku yana takara, Peter Obi ya tike Jam’iyyar PDP da Kasa a Kauyen Adamawa. Labour Party ta samu gagarumar nasara kan jam’iyyar PDP a mazabar Muchalla.
Wata baiwar Allah mai ɗauke da juna biyu, Shamsiyya Ibrahim, ta yanke jiki ta fadi a layin zabe a Tsafe, Allah ya mata cikawa yayin da aka kaita Asibitin garin.
Siyasa
Samu kari