Sanata Rabiu Kwankwaso ya amince ya zama mataimakin Peter Obi a zaɓen 2027 bayan gazawar tattaunawa da APC, a cewar wani makusancin Obi, Ibrahim Abdulkarim.
Sanata Rabiu Kwankwaso ya amince ya zama mataimakin Peter Obi a zaɓen 2027 bayan gazawar tattaunawa da APC, a cewar wani makusancin Obi, Ibrahim Abdulkarim.
Dattawan arewa sunyi kira ga manyan yan siyasa da jam'iyyun siyasa a kasar da su janye daga yin kalamai masu cutarwa wanda ka iya zama barazana ga zaman lafiya.
Zababben shugaban kasa Bola Tinubu, na ci gaba da shan suka daga magoya bayan Peter Obi, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour Party, wanda ya zo na 3.
Za a ji Gwamnatin Kano ta yi kira ga zababben gwamnan jihar Injiniya Abba Kabir Yusuf ya yi hakuri, ya daina fitar da sanarwar hukuma da sunan shawara ga jama’a
Abba Kabir Yusuf ya nada kwamitin da zai yi aikin karbar mulki daga hannun Abdullahi Umar Ganduje. Abdullahi Baffa Bichi shi ne shugaban kwamitin na mutum 65.
Gwamnonin jam'iyyar All Progressives Congress (APC) sun buƙaci hukumar tsaron farin kaya ta DSS da ta cafke masu shirya maƙarƙashiyar kafa gwamnatin wucin gadi.
Ko "Diris" Ba Zan Saka Hannu Na a Cikin Gwamantin Kano Mai Zuwa Ba - Kwankwaso Yayi Alkawari Guda Ga Gwamnatin Abba Gida-Gida Mai Zuwa Ida Yace Zai Bada Shawara
Matawalle Ya Bayyana Yadda Gwamnatin Tarayya ta Hukunta El-rufai, Ganduje Dashi Kansa Saboda Wani Dalili Guda a zaben Gwamna ulogan Gwamnatin Tarayya Suka n
Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, zababben shugaban kasa ya nemi Hukumar kula da kafafen watsa labarai a Najeriya, NBC, ta hukunta Channels TV don rashin kwabar Datti.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya bayyana cewa shi da kansa zai jagoranci kamfen ɗin neman zama shugaban majalisar wakilai, na Idris Ahmed Wase...
Siyasa
Samu kari