A labarin nan, za a ji cewa dakarun Iran sun lalata wani sashen jirgin ruwa da ya yi taurin kai wajen kutsa wa ta mashigar Hormuz Duk da an yi gargadi tun farko.
A labarin nan, za a ji cewa dakarun Iran sun lalata wani sashen jirgin ruwa da ya yi taurin kai wajen kutsa wa ta mashigar Hormuz Duk da an yi gargadi tun farko.
Abba Kabir Yusuf ya zabi Murtala Sule Garo a matsayin sabon mataimakin gwamnan Kano bayan murabus da Aminu Abdulsalam Gwarzo ya yi. Ya tura sunan shi majalisa.
Gwamna Bello Matawalle ya tafi kotu, ya ce zai koma kan mulki bayan ya kai karar PDP. Wani Hadimin Gwamnan Zamfara ya nuna su na masu sa ran APC tayi galaba
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya tabbatar da cewa zababben shugaban kasa, Bola Tinubu zai kai ziyara Patakwal ta kwana biyu don kaddamar da ayyuka biyu
Mai magana da yawun tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, watau Daniel Bwala, ya faɗi wasu kalamai game da Bola Tinubu da shugaba Buhari.
Fitaccen ɗan kasuwa kuma Attajiri mai lamba ɗaya a jerin masu kuɗin nahiyar Afirka, Alhaji Aliko Ɗangote, ya zuyarci shugaban kasa mai jiran gado, Bola Tinubu.
Peter Obi ya zargi INEC da magudi saboda APC ta zarce a mulki. Lauyan da ya shigar da kara a madadin Jam’iyyar LP ya ce bayanai sun tabbatar da an yi masu coge.
Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa na PDP a zaben 2023 ya mayar da martani da Bola Tinubu, zababben shugaban kasa kan kiransa wanda ya saba fadi zabe.
Mata da yawa sun fito takarar Gwamnoni, ‘Yan majalisa da Sanatoci, mafi yawan wadanda ake shirin rantsarwa a matakai dabam-dabam maza ne, adadinsu ya kai 96%
Yayin da ake tunkarar rantsarwa ranar 29 ga watan Mayu, 2023, Bola Tinubu da shugaban APC na ƙasa, Abdullahi Adamu, sun sa labule a Abuja tare da wasu ƙusoshi.
Karamin ministan kwadugo da samar da ayyukan yi a gwamnatin Buhari, Festus Keyamo, ya ce ikon Allah ne kaɗai zai iya kawo cikas a bikin rantsar da Asiwaju.
Siyasa
Samu kari