Kasar Iran ta ce za ta dawo teburin tattaunawa ne kawai idan Amurka ta kawo karshen shingen jiragen ruwa da ta kakaba a rikicin mashigar Hormuz a yankin.
Kasar Iran ta ce za ta dawo teburin tattaunawa ne kawai idan Amurka ta kawo karshen shingen jiragen ruwa da ta kakaba a rikicin mashigar Hormuz a yankin.
Abba Kabir Yusuf ya zabi Murtala Sule Garo a matsayin sabon mataimakin gwamnan Kano bayan murabus da Aminu Abdulsalam Gwarzo ya yi. Ya tura sunan shi majalisa.
Manyan APC da kusoshi a majalisa da masu neman takara sun ziyarci gidan Bola Ahmed Tinubu a yunkurin zama Shugaban Majalisar dattawa da na wakilan tarayya.
Rikicin da ya dabaibaiye Labour Party ya dauki sabon salo yayin da jam’iyyar ta koka kan makircin wasu mambobinta na son hana karar da Obi ya shigar kan Tinubu.
Jam’iyyar APC a jihar Edo ta kori mataimakin shugabanta, Francis Inegbeniki, da wasu mambobinta bakwai a wata wasika zuwa ga shugabanta, Kanal David Imuse.
Tsohon dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar HDP ya shigar da sabuwar kara gaban kotu a kan bikin rantsar da Bola Tinubu a matsayin shugaban kasa na gaba.
Babbar jam'iyyar adawa PDP ta yanke hukuncin dakatar da shugaban jam'iyya da mataimakinsa a jihar Legas domin su maida hankali kan kedi ɗin dake gaban Kotu.
Hadimin tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya yi hasashen yadda zata iya kayawa a Kotu tsakanin mai gidansa da Asiwaju Bola Ahmed Tinubu.
Jam'iyyar Hope Democratic Party (HDP), ta shigar da sabuwar ƙara a gaban kotun ɗaukaka ƙara tana neman a hana rantsar da Bola Tinubu a matsayin shugaban ƙasa.
Da alama an bar APC da Bola Tinubu da ciwon kai, mutanen Arewa maso yamma su na son kujera ta #3. Wasu su na goyon bayan Arewa su samu shugabancin majalisa.
Yayin da ake tunkarar babban zaben gwamna a jihar Imo da ke kudu maso gabashin Najeriya, jam'iyyar APC mai mulkk ya samu gagarumin goyon baya ranar Talata.
Siyasa
Samu kari