Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Yayin da ake ci gaba da shirye-shiryen tunkarar babban zabe mai zuwa, mun tattaro muku jihohin Arewa biyar da zabensu zai dauki hankali saboda wasu dalilai a 2027.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP a zaben da ya gabata, Alhaji Atiku Abubakar ya dauki manyan lauyoyi har 19 domin kalubalantar nasarar Tinubu a kotu
Daya daga cikin jam'iyyun adawan da suka maka Bola Tinubu a gaban Kotu, jam'iyyar Action Alliance, ta janye korafinta kan zababben shugaban ƙasa a zaman yau.
A yau Litinin, 8 ga watan Mayun ne ake sa ran Kotun Sauraron Kara na Zabukan Shugaban Kasa zata fara zaman kan karar dake gabanta kan zaben 25 ga watan Fabrairu
Tsohon Sanata a Najeriya kuma jigo a jam’iyyar PDP A Kaduna, Shehu Sani ya ce bai kamata jam’iyya mai mulki ta APC ta yarda da ‘yan siyasa daga Kudancin kasa..
Kotun koli ta zabi gobe Talata, 9 ga watan Mayu, 2023 domin yanke hukuncin kan shari'ar zaben gwamnan Osun tsakanin Gboyega Oyetola da gwamna Ademola Adeleke.
‘Yan adawa sun dunkule a wuri guda domin ganin sun samu galaba a majalisa, amma rashin hadin-kan jam’iyya mai rinjaye zai iya jawo ‘yan adawa su yi masu kafa
Sanatocin Ibo ba su yarda da ‘Dan takaran Tinubu ba a takarar Majalisa. An yi kira ga Bola Tinubu ya yi adalci, a tabbata Ibo ya zama shugaban majalisar dattawa
Tuni kotun sauraron kararrakin da suka shafi zaben shugaban kasa a Najeriya ta fara zama kan babban zaben 2023, mun haɗa muku jerin sunayen Alkalan Kotun su 5.
A makon jiya wani sabon Sanata ya rubutawa APC takarda, ya ce zai nemi shugabancin Majalisa. Patrick Ndubueze ya sanar da shugabannin NWC zai nemi shugabanci.
Siyasa
Samu kari