Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Yayin da ake ci gaba da shirye-shiryen tunkarar babban zabe mai zuwa, mun tattaro muku jihohin Arewa biyar da zabensu zai dauki hankali saboda wasu dalilai a 2027.
Rahotanni sun tabbatar da zaɓar Abbas Tajudeen da Benjamin Kalu, a matsayin shugabannin majalisar wakilai ta 10, na shirin kawo rikici a APC, an yi Allah wadai.
Gwamnan jihar Plateau, Simon Lalong, ya bayyana dalilin gwamnonin Arewancin Najeriya na goyon bayan komawar mulki Kudancin Najeriya. Lalong ya ce ba Tinubu.
Tsohon Gwamnan Zamfara zai hada-kai da Sanatocin PDP domin yakar APC. Abdul’Aziz Yari ba zai janye takarar da yake ni na shugabancin majalisar dattawa a bana ba
Gwamna El-Rufai na jihar Kaduna ya magantu game da jita-jitar da ake yadawa kan cewa yana neman a bashi kujera a mulkin Tinubu da za a fara nan ba da jimawa ba.
Gwamnan jihar Kaduna, El-Rufai ya yi watsi da rade-radin cewa yana kamun kafa don samun mukamin shugaban ma'aikatan shugaban kasa a majlisar Sanata Bola Tinubu.
Babbar kotun Makurɗi, jihar Benuwai ta shirya yanke hukuncin da ƙarar da aka shigar gabanta dmda nufin tsige shugaban jam'iyyar PDP na ƙasa, Ɗakta Iyorcua Ayu.
Fitaccen lauya masanin doka Festus Ogun ya bayyana cewa doka bata bada damar dakatar da rantsar da Tinubu da ake shirin yi a 29 ga watan nan da muke ciki ba
Dambarwar da ake ta yi kan shugabanci a jam'iyyar LP ya ƙara tsananta, jam'iyyar reshen Kaduna ta nesanta kanta daga tsarin Apapa, ta dakatar da mutum uku.
Yayin da ake tunkarar rantsar da majalisar tarayya ta 10 a watan Yuni, Sanata Ali Ndume da Barau Jibrin sun hakura da neman kujerar shugaban majalisar dattawa.
Siyasa
Samu kari