Yayin da ake ci gaba da shirye-shiryen tunkarar babban zabe mai zuwa, mun tattaro muku jihohin Arewa biyar da zabensu zai dauki hankali saboda wasu dalilai a 2027.
Yayin da ake ci gaba da shirye-shiryen tunkarar babban zabe mai zuwa, mun tattaro muku jihohin Arewa biyar da zabensu zai dauki hankali saboda wasu dalilai a 2027.
Wasu 'yan bindiga sun hallaka Kyaftin Tony Enoch wanda jigo ne a jam’iyya mai mulki ta APC, kuma amini ga gwamnan jihar da zababben shugaban kasa Bola Tinubu.
Gwamnatin tarayya ta na cigaba da bada kwangiloli duk da kwanakin kadan suka ragewa Muhammadu Buhari a karagar mulki, an ji abin da ya sa ake tafiya a haka.
Wata kungiya ta zargi Tinubu da Wike da hada kai wajen shirya wata makarkashiya da ka iya kawo tsaiko dangane da shari'ar da ake yi tsakanin Atiku da Tinubu
Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen shugaban ƙasa, ta ɗage sauraron ƙarar da Atiku Abubakar, ya shigar yana ƙalubalantar nasarar Bola Tinubu a zaɓen shugaban ƙasa.
Atiku Abubakar, ɗan takarar jam'iyyar PDP a zaɓen shugaban ƙasa na ranar 25, ga watan Mayu, ya isa kotu domin cigaba da sauraron ƙarar zaɓen shugaban ƙasa.
Ike Ekweremadu, tsohon mataimakin shugaban majalisar dattawa, ya gamu da fushin kotu, inda ta tura shi gidan gyaran hali a Uk. Bayan shi akwai ƴan siyasar.
Yusuf Gagdi; Mukhtar Betara; Ahmed Idris Wase; Rt. Hon. Alhassan Doguwa, Hon. Sada Soli; Hon. Mariam Onuoha and Hon. Aminu Sani Jaji sun yi wa APC kaca-kaca.
Gwamnan Ondo ya ce ba su yarda da Bola Tinubu ba a kan yadda aka yi rabon mukaman Majalisa. Rotimi Akeredolu yana ganin shugaba mai jiran gado aka yi wa tarko
Sanatan Anambra, Ifeanyi Ubah ya zargi Bola Tinubu da yi wa ‘yan majalisa katsalandan, ya ce Tinubu bai yi tunani mai zurfi kafin amince da matsayar APC ba.
Siyasa
Samu kari