Yusuf Muhammadu Buhari ya saurari jama'a domin jin korafe-korafen da suke da shi. Ya nada shugaban da zai jagoranci haka kan jama'a a zaben 2027.
Yusuf Muhammadu Buhari ya saurari jama'a domin jin korafe-korafen da suke da shi. Ya nada shugaban da zai jagoranci haka kan jama'a a zaben 2027.
Tsohon ministan sadarwa a Najeriya, Farfesa Isa Pantami, ya yi watsi da tsarin sulhun APC a jihar Gombe, yana cewa bai haɗa dukkan masu takara ba.
Bola Tinubu na da aiki mai yawa a gabansa duba da irin kalubalen daban-daban da kasar ke fuskanta, kama daga matsalar tsaro, karyewar tattalin arziki da sauran.
'Yan takara 3 su ka nemi kujerar shugaban majalisa a Nasarawa, a karshe Shugabanni 2 aka samu a sabuwar majalisar dokokin jihar a dalilin mugun sabanin siyasa.
‘Yan kungiyar G5 da suka yaki Atiku Abubakar a jam’iyyar PDP sun sa labule da Bola Tinubu. Mun kawo labarin makasudin kus-kus da sks yi da sabon shugaban kasa.
Gwamnan jihar Enugu, Peter Mbah, ya bayyana cewa daga cikin batutuwan da ya kaiwa shugaba Bola Tinubu har da rokon sako shugaban kungiyar IPOB. Nnamdi Kanu.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya ce tawagar G5 ta gana da shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ne domin gaya masa halin da ake ciki da kuma manufar tawagar.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya gana da gwamnonin jihohin Plateau da Akwa Ibom na jam'iyyar PDP. Shugaba Tinubu ya gana da su ne a fadar shugaban ƙasa.
Wasu ma'aikatan wucin gadi da suka yi wa INEC aiki sun faɗa wa Kotun sauraron ƙarar zaben shugaban kasa yadda BVAS ta basu ciwon kai ranar 25 ga watan Fabrairu.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya sa labule da tawagar G5 wacce ta yaƙi ɗan takarar shugaban ƙasa a inuwar PDP, Atiku Abubakar, a fadarsa da ke Abuja.
Mata da dama sun samu ɗarewa kan kujerun mataimakan gwamna a babban zaɓen 2023 da ya gabata. Aƙalla mata takwas sun samu muƙamim mataimakiyar gwamna a jihohinsu
Siyasa
Samu kari