Rundunar sojin Iran ta bayyana cewa ta kai hari kan wani jrigin ruwan Amurka da ya yunkurin keta mashigar Hormuz bayan ta sanar da rufe shi kirif.
Rundunar sojin Iran ta bayyana cewa ta kai hari kan wani jrigin ruwan Amurka da ya yunkurin keta mashigar Hormuz bayan ta sanar da rufe shi kirif.
Tsohon ministan sadarwa a Najeriya, Farfesa Isa Pantami, ya yi watsi da tsarin sulhun APC a jihar Gombe, yana cewa bai haɗa dukkan masu takara ba.
Tsohon7n shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya bayyana cewar Najeriya ta yi karfin da ya kamata ace an samu shugabar kasa mace cewa ta haka ne za a samu ci gaba.
Shugaban Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, yanzu haka rahotanni sun nuna ya shiga ganawa da jagoran jam'iyyar NNPP mai kayan marmari, Rabiu Musa Kwankwaso.
Tsohon ɗan takarar gwamna kuma babban jigon siyasa a jihar Edo, Kenneth Imansuangbon, ya shiga jam'iyyar LP a hukumance bayan barin jam'iyyar PDP mai mulki.
Tsohon minista kuma shugaban kungiyar PANDEF, Edwin Clark ya bayyana cewa lokaci ya yi da za a zabi Kirista dan Kudu a matsayin shugaban majalisar dattawa.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai ya bayyana cewa dalilinsa na goyon bayan takarar Bola Tinubu shi ne saboda Musulmin Kudu maso Yamma su sami.
Tsohon gwamnan Kano Abdullahi Ganduje ya bayyana cewa idan da ya hadu da magajinsa, Rabiu Musa Kwankwaso, a fadar shugaban kasa da ke Abuja da ya mare shi.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana zuwa fadar shugaban ƙasa wurin Bola Ahmed Tinubu yanzu aka fara domin ba zai daina zuwa ba har sai ya cimma nasara.
An gargadi Shugaba Bola Tinubu a kan kar ya kuskura ya amince da tsohon gwamnan jihar Kaduna Malam Nasiru El-Rufai. Wani fitaccen fasto, Primate Elijah Ayodele.
Rikici na neman ɓarkewa tsakanin mai girma gwamna da Ciyamomin da ya dakatar, shugaban Jos ta Arewa, Shehu Usman Bala, ya komq Ofishinsa yau Jumu'a 9 ga wata.
Siyasa
Samu kari