Hamshakin attajiri, Femi Otedola, ya maida martani kan batun cewa ya samar da kudaden gina matatar Dangote. Attajirin ya bayyana cewa zuki ta malle ce kawai.
Hamshakin attajiri, Femi Otedola, ya maida martani kan batun cewa ya samar da kudaden gina matatar Dangote. Attajirin ya bayyana cewa zuki ta malle ce kawai.
A labarin nan za a ji cewa Dr. Umar Ardo, jagora a cikin jam'iyyar hamayya ta ADC ya bayyana cewa yana shari'a da jam'iyyar NDC saboda zargine take doka.
Babban dan takarar kujerar shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio, ya gana da shugaba Bola Tinubu a fadar shugaban kasa a ranar Litinin, 12 ga watan Yuni.
Rahotanni sun tabbatar da dangantaka na ƙara tsami a tsakanin gwamnan jihar Ondo, Rotimi Akeredolu da mataimakinsa Orimisan Aiyedatiwa kan ragamar mulkin jihar.
Kungiyar goyon bayan APC ta gargadi gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, a kan lalata tarihin da magajinsa, Abdullahi Umar Ganduje ya bari da sunan rusau a jihar.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radd'a, ya kwace wasu filayen da ake zargin jami'an tsohuwar gwamnati sun raba wa mutanen jihar ba bisa ka'ida ba.
Labarin dimokuraɗiyyar Najeriya ba zai cika ba in ba a Sanya batun ranar 12 ga watan Yunin 1993 a ciki ba. Rana ce da 'yan Najeriya suka nuna borensu ga mulkin.
Gwamnatin Tarayya ta gargadi 'yan Najeriya game da hadarin da ke tattare da cin naman ganda a halin da ake ciki. Gargadin wanda Ma'aikatar Noma da Raya Karkara.
Shugaba Tinubu ya gudanar da wasu manyan sauye-sauye a makonsa na biyu da darewa kan karagar mulki. Da yawa daga cikin matakan nasa sun yi wa 'yan Najeriya.
Bangaren Sanata Abdulaziz Yari, ɗaya daga cikin na gaba-gaba a takarar shugabancin majalisar dattawa, ya musanta zargin yin amfani da kudi domin siye sanatoci.
Kashim Shettima ya bayyana cewa a shirye yake ya ɗuka ƙasa kan guiwoyinsa domin ya roƙi zaɓaɓbun sanatoci su zaɓi Godswill Akpabio shugaban majalisar dattawa.
Siyasa
Samu kari