Mutane wasu kauyuka 26 a jihar Sokoto sun bayyana cewa 'yan bindiga sun hana su noma har sai sun bia harajin da aka kakaba masu a damunar bana ta 2026.
Mutane wasu kauyuka 26 a jihar Sokoto sun bayyana cewa 'yan bindiga sun hana su noma har sai sun bia harajin da aka kakaba masu a damunar bana ta 2026.
Rahotanni sun nuna cewa Atiku Abubakar ya zabi tsohon minista, kuma tsohon gwamna, Rotimi Amaechi a matsayin mataimakinsa a jam’iyyar ADC domin zaben 2027.
Hamzat Lawal ɗan rajin ƙarin hakƙin ɗan adam ya buƙaci Atiku Abubakar da Peter Obi su dunƙule waje ɗaya domin kawar da shugaban ƙasa Bola Tinubu a zaɓen 2027.
Babban daraktan VON, Osita Okechukwu, ya bayyana cewa kwaɗayi da haɗamar tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar, ne ya sa PDP ta sha ƙashi a zabe.
Tsohon mataimakin shugaban kasa kuma dan takarar shugaban kasa na PDP a zaben 2023, Alhaji Atiku Abubakar ya yi jawabi ga yan Najeriya kan hukuncin kotun zabe.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Sanata Godswill Akpabio ya bukaci yan adawa baki daya su rungumi hukuncin da kotun zabe ta yanke kan babban zaben 2023.
Mai shari’a Abba Mohammed na kotun zaben shugaban kasa a ranar Laraba, 6 ga watan Satumba, ya lissafo abubuwan bukata don takarar shugaban kasa a Najeriya.
Mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima, ya ce jam’iyyar APC za ta yi wa dan takarar PDP, Atiku Abubakar ritaya zuwa Kombina inda zai dunga kiwon kajin turawa.
Shugaban jam'iyyar APC, Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya kirayi jam'iyyun adawa da su zo don hadin kai da kuma ciyar da kasa baki daya, ya bukaci a yi aiki tare.
Mai girma shugaban kasa ya yi farin ciki da hukuncin da kotu ta zartar na ba shi nasara a kan abokan adawarsa a zaben 2023 watau Atiku Abubakar da Peter Obi.
'Dan takaran shugaban kasa a PDP a 2023, Atiku Abubakar bai ji dadin hukuncin kotun zabe ba, ya fara nuna yiwuwar ya daukaka kara zuwa kotun koli da ke gaba.
Siyasa
Samu kari