Mazauna garin Gurbi da ke ƙaramar hukumar Kankara a Katsina sun yi tsayin daka wajen hana 'yan bindiga shiga garinsu, amma mutum 10 sun rasa rayukansu.
Mazauna garin Gurbi da ke ƙaramar hukumar Kankara a Katsina sun yi tsayin daka wajen hana 'yan bindiga shiga garinsu, amma mutum 10 sun rasa rayukansu.
Farfesa Mohammed Sani Haruna ya ce ba zai janye takararsa ba duk da goyon bayan gwamna ga Sanata Aliyu Wadada, yana shirin fafatawa a zaben fidda gwani na APC.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi muhimmin kira ga gwamnonin jam'iyyar All Progressives Congress (APC) bayan sun gudanar da taro a birnin tarayya Abuja.
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta yi magana kan yiwuwar kwace mulkin kasar nan daga hannun jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a zaben 2027.
A karon farko, Rabiu Musa Kwankwaso ya yi magana bayan kotun koli ta tabbatar da nasarar Abba Kabir Yusuf a jihar Kano. Jagoran Kwankwasiyya ya ce an dauki darasi.
Jam'iyyar APC mai mulki ta bayyana cewa hukunce hukuncen da kotun kolin Najeriya ta yanke ya ƙara tabbatar da cin gashin kan ɓangaren shari'a a ƙasar nan.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya shirya jagaba a majar da jam'iyyun adawa ke shirin haɗawa domin karya APC da Bola Tinubu a 2027.
Kotun kolin Najeriya ta tabbatar da zaben Babajide Sanwo-Olu a matsayin zababben gwamnan jihar Legas. Mai shari;a Garba Lawal ya kori karar jam'iyyar LP.
A yau Juma'a ce 12 ga watan Janairu aka yanke hukuncin jihohi da dama inda Kotun Koli ta tabbatar da nasarar Gwamna Bassey Otu na jam'iyyar APC a jihar Cross River.
Jam'iyyar NNPP ta tabbata a matsayin mai mulki a jihar Kano yayin da Kotun Koli ta tabbatar da Abba Kabir Yusuf a matsayin zababben gwamnan jihar Kano.
Gwamna Abba Kabir na jihar Kano ya bayyana jin dadinsa kan hukuncin Kotun Koli da ta tabbatar da shi a matsayin zababben gwamnan a yau Juma'a 12 ga watan Janairu.
Siyasa
Samu kari