Farfesa Mohammed Sani Haruna ya ce ba zai janye takararsa ba duk da goyon bayan gwamna ga Sanata Aliyu Wadada, yana shirin fafatawa a zaben fidda gwani na APC.
Farfesa Mohammed Sani Haruna ya ce ba zai janye takararsa ba duk da goyon bayan gwamna ga Sanata Aliyu Wadada, yana shirin fafatawa a zaben fidda gwani na APC.
APC ta sha kashi a kotun koli a shari'ar gwamnan jihar Kano. Za a ji cewa abubuwa 2 da alkalai suka duba wajen ba Abba Gida Gida nasara a zaben Gwamnan Kano
Muna kawo maku abin da yake faruwa a kotun koli a zaman hukuncin shari’ar tsige Gwamna Abba Kabir Yusuf yau a kotun koli da Abdullahi Sule na jihar Nasarawa.
A yanzu haka dai wani kwamitin mutane 5 na kotun koli ya fara zaman yanke hukunci kan shari'ar gwamnan Kano. Gwamna Abba na fatan za samu nasara a kotun.
Shugaban jam'iyyar NNPP mai kayan daɗi reshen jihar Kano, Hashimu Dungurawa ya bayyana cewa suna tsammanin Abba zai samu nasara a hukuncin kotun koli.
A yau Juma'a ce za a yake hukuncin Kotun Koli a jihohin Bauchi da Zamfara wadanda dukkansu jam'iyyun PDP ne ke mulkinsu yayn da APC ke kalubalantar zaben.
Kotun Koli za ta yanke hukuncinta na karshe kan takaddamar zabukan gwamnoni a Kano, Filato, Legas da sauransu. Legit Hausa ta tattaro martanin yan Najeriya.
A yau Juma'a, 12 ga watan Janairu ne Kotun Koli za ta yanke hukuncin karshe a shari'o'in zabukan gwamnonin Filato da Legas. Legit za ta kawo hukuncin kai tsaye.
Kotun Koli ta fara sauraron karar da jam'iyyar LP da PDP suka shigar kan zaben gwamnan jihar Legas, inda suke neman ya tsige Gwamna Sanwo-Olu....
Yayin da kotun koli ke shirin yanke hukunci a shari'ar zaben jihar Ogun, Gwamna Abiodun, mataimakinsa, kakakin majalisa da muƙarrabai sun koma addu'ar neman nasara.
Siyasa
Samu kari