Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Zulum ya nemi afuwar jiga-jigan APC kan mulkinsa na shekaru bakwai, an ga yana zubar da hawaye a wurin taro a Maoduguri.
Shugaban jam'iyar APC na ƙasa kuma tsohon gwamnan jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya ce sun shirya yadda zasu kwace mulkin Edo a zaɓe na gaba.
Kotun Allah ya isa ya kammala sauraron kowane ɓangare a shari'ar zaben gwamnan jihar Sokoto kuma ta tanadi hukunci a zaman ranar Laraba, 17 ga watan Janairu.
Tsohon shugaban jam'iyyar APC na kasa, Cif Bisi Akande ya yi hasashen cewa yan siyasa masu tasowa za su fi na yanzu tafka barna da suka hada da rashawa.
Hope Uzodinma ya rusa majalisar zartaswan jihar Imo awanni kalilan bayan rantsar da shi a matsayin gwamnan jihar Imo karo na biyu ranar Talata, 16 ga wata.
Kotun daukaka kara mai zama a babban birnin tarayya Abuja ta rushe nasarar Emmanuel Ukpong-Udo, mamban majalisar wakilan tarayya daga jihar Akwai Ibom.
Shugaban ƙasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya bai wa tsohon shugaban PDP na jihar Ribas rantsuwar kama aiki a matsayin kwamishinan hukumar tattara kuɗin shiga.
Kotun Koli ta tanadi hukunci kan shari'ar zaben gwamnan jihar Taraba wanda dan takarar NNPP, Farfesa Sani Yahaya ke kalubalantar zaben Gwamna Agbu Kefas na PDP.
Watanni bayan sun aje aiki don goyon bayan Wike, kwamishinoni 9 sun tsallakematakin tantancewa a majalisar dokokin jihar Ribas domin mauda su kan mulki.
Rikicin siyasa a jihar Ondo na kara tabarbarewa tun bayan gudanar da zaben fidda gwani a jihar don cike gurbin mazabar Akoko a Majalisar Tarayya.
Siyasa
Samu kari