Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Zulum ya nemi afuwar jiga-jigan APC kan mulkinsa na shekaru bakwai, an ga yana zubar da hawaye a wurin taro a Maoduguri.
Tsohon shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya bayyana cewa yana nan tare da gwamnatin Bola Ahmed Tinubu da jam'iyyarsa ta APC duk da ya bat gadon mulki.
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta yi martani kan kiran da aka yi a kwnakin nan ga jam'iyyun adawa su yi hadaka domin kawar da ita a zaben 2027.
Hadimin gwamna Abba Kabir Yusuf ya godewa gwamnatin tarayya kan nasararsu a Kotu. Nuhu Ribadu shi ne mai ba mai girma shugaba Bola Tinubu shawara a kan harkar tsaro.
Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya ƙara jinjinawa Bola Ahmed Tinubu, shugaban Najeriya bisa abinda ya kira da ceton tsarin demokuraɗiyya a Najeriya.
Gwamna Lucky Aiyedatiwa na jihar Ondo ya shirya yin garambawul a mukaman gwamnatinsa bayan rasuwar tsohon gwamnan jihar, Rotimi Akeredolu a watan Disamba.
Kotun koli a Najeriya ta tanadi hukuncinta kan taƙaddamar wanda ya samu nasara a zaben gwamnan jihar Kebbi da aka yi ranar 18 ga watan Maris, 2023.
Kotun Koli ta tanadi hukunci kan shari'ar zaben gwamnan jihar Nasarawa da ke kalubalantar zaben Gwamna Sule Abdullahi a jihar wanda ya yi nasara a jam'iyyar APC.
Matasa a karkashin inuwar jam’iyyar PDP a jihar Nasarawa sun fito da yawansu don yin zanga-zanga gabannin hukunci mai muhimmanci da kotun koli za ta yanke.
Jam'iyyar APC ta bada labarin yadda Bisi Akande ya yi wa Muhammadu Buhari hanyar samun mulkin Najeriya. Muhammadu Buhari ya nemi takara sau 3 bai dace ba.
Siyasa
Samu kari